Lafiya Uwar Jiki
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya karyata jita jitar cewa ya yanki jiki ya fadi a Abuja. Wike ya ce yana cikin koshin lafiya kuma masu masa fatan za su riga shi mutuwa.
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani ta shirya daukar ma'aikatan lafiya. Gwamnatin za ta kuma inganta cibiyoyin lafiya a jihar.
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana takaicin yadda Najeriya ta ki daukar matakan da za su sanya linzami a kan yadda matasan kasar ke kallon shafukan badala.
Ana saura kwananki kadan a fara gudanar da azumin watan Ramadan, Legit Hausa ta binciko muku wasu hanyoyi da za su taimakawa Musulmi ya kasance cikin lafiya.
Gwamnati za ta zuba Naira tiriliyan 1 don inganta asibitocin PHC, daukar ma’aikata, rage mutuwar mata da jarirai, da shawo kan cututtuka kamar shan inna.
Gwamnatin Najeriya ta shirya daukar ma’aikatan lafiya 28,000 da USAID ke daukar nauyi, domin karfafa kiwon lafiya da rage dogaro da kasashen waje.
Bayan shafe watanni uku babu labarinsa, al'umma a jihar Taraba sun bukaci sanin halin da mataimakin gwamna, Alhaji Aminu Alkali ke ciki game da lafiyarsa.
Dakta Sam Adegboye ya musanta cewa yawan jima’i na rage hadarin sankarar maraina, yana mai bada shawarar gwajin PSA don tabbatar da lafiyar maraina.
Masarautar Zazzau ta yi rashin jigo a cikinta, Sarkin Yakin Zazzau, Alhaji Rilwanu Yahaya Pate wanda ya koma ga mahaliccinsa a safiyar ranar Alhamis.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari