Lafiya Uwar Jiki
Ma’aikatan lafiya a asibitin kwararru na Gusau na neman albashin wata shida, alawus, da karin girma ko shiga yajin aiki. Suna zargin ba a gyara albashinsu ba.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana takaicin yadda aka rika yada labarin cewa ya riga mu gidan gaskiya, alhali ya na nan da ransa.
An kwantar da mutane da dama a asibitoci daban-daban biyo bayan wani aikin duba lafiyarsu kyauta a garin Abiriba da ke karamar hukumar Ohafia ta jihar Abia.
Likitoci karkashin kungiyar likitocin Najeriya (NMA) sun sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani a asibitin Murtala Muhammad da ke jihar Kano.
Kungiyar likitocin hakori ta kasa (NAGGMDP) ta koka kan cewa likitoci a Kano sun yi karanci a halin yanzu tare da yin barazanar shiga yajin aikin daga 1 ga Oktoba.
A cikin wannan labarin, za ku ji cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kai wa wani yaro mai shekaru 13 taimakon ceton rai a Katsina.
Bankin FCMB da hadin guiwar Gidauniyar Tulsi Chanrai sun warkar da masu matsalar ido 150,000 a jihar Kebbi wanda aka yi wa aiki kyauta domin samun lafiya.
Za a ji cewa mutane da yawa suka rasu a Najeriya a watan Satumban nan na 2024. A ciki akwai Dada Yar’adua, Alhaji Idris Bayero da mawakin nan Garba Gashuwa.
Wata mata mai 'ya'ya 3 ta koka kan yadda wani likita ya manta da barbashin almakashi a cikinta yayin da ya yi mata tiyatar cire jariri a wani asibitin Legas.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari