Labarin Sojojin Najeriya
An kashe jami’an tsaro 326 a Najeriya cikin shekara guda. Ƴan sanda 258, sojoji 59 sun mutu yayin da su ma NSCDC da hukumar shige da fice suka rasa jami’ansu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Dakarun sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai masu yawa.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wani mai safarar makamai yayin da suke sintiri a Filato. An kama motar makamai yayin da sauran mutanen suka tsere.
Sojojin Najeriya sun kai farmaki maboyar 'yan bindiga a jihar Taraba sun kama miyagu 23. 'Yan ta'addar sun biya wani basarake N1.5m domin kafa sansani.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya ba da gudunmawar kudi ga iyalan marigayi, Laftanal Kanal Thomas Alari wanda 'yan ta'addan Boko Haram suka kashe.
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya yi kira ga sababbin shugabannin tsaron da aka tura zuwa jihar da su kawo karshen 'yan bindigan da suka addabi mutane.
Hedkwatar sojoji ta ƙasa watau DHQ ta ce, dakarunta sun samu gagarumar nasara a yaƙi da yan ta'adda a watan farko na 2025, sun kashe sama da 350.
Tsohon shugaban kasa, Abdulsalami Abubakar ya ce mulkin soja ya kare a Najeriya. Ya ce yana alfahari da wanzuwar dimokuradiyya da ya assaa a 1999 da ya mika mulki.
Rahotanni sun nuna cewa sojoji da dama sun rasa rayukansu da wani direba da ake tunanin yana cikin maye ya bi ta kansu da safiyar Juma'a a jihar Legas.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari