Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun matsa kaimi domin tabbatar da an kawo karshen kasungurmin dan ta'addan nan da ya addabi jama'a, Bello Turji.
Rundunar sojin Najeriya da hadin gwiwar DSS sun kama makamai ana shirin shigoawa da su Najeriya daga kasar Nijar. An kama motar a Kaura Namoda a Zamfara.
Dakarun sojin Najeriya sun yi kazamin fada da 'yan Boko Haram a Borno. Sojoji 22 sun rasu yayin da suka kashe Boko Haram fiye da 70 z kazamin fada.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi wa shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, wankin babban bargo bayan ya ranta a na kare ya bar mayakansa. Ta ce matsoraci ne.
Rundunar Sojin Najeriya ta yi jimamin mutuwar dokinta mai muƙamin 'Sergeant', Dalet Akawala a jihar Kaduna, wanda ya mutu a ranar 24 ga Janairu, 2025.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar sheke wani hatsabibin kwamandan 'yan ta'adda. Sojojin sun kuma cafke barayin man fetur tare da ceto wasu mutane.
Babban hafsan tsaron Najeriya (CDS) Janar Christopher Musa, ya yi magana kan shirin da shugaban 'yan ta'adda Bello Turji yake yi bayan sojoji sun kashe mutanensa.
Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci sojoji su mamaye dazuka don murkushe 'yan bindiga, yayin da ya ziyarci Gwamna Bago don jajanta masa kan iftila'in Neja.
Tinubu ya ƙaddamar da ginin sansanin sojoji a Abuja, ya yi alkawarin tallafi da inganta jin daɗin sojojin Najeriya yayin da ƙarancin gidaje ya zama kalubale.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari