Labarin Sojojin Najeriya
Jami'an tsaro da suka hada da sojoji, 'yan sanda da 'yan sa-kai sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Katsina. Jami'an sun kubutar da mutanen da aka sace.
Dakarun sojoji sun yi gumurzu da 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Kebbi. Jami'an tsaron sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan kungiyar tare da kwato masu yawa.
Gwamnatin Benue ta tabbatar da mutuwar sojoji biyu, inda mataimakin gwamna Sam Ode ya ce sun rasu ne yayin kare fararen hula daga harin 'yan bindiga a yankin Kwande.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wasu hare-haren da 'yan ta'addan ISWAP suka kai a jihar Borno. Sojojin sun yi ragargaji 'yan ta'addan.
A wannan rahoto na musamman, za mu yi duba kan manyan ‘yan bindigan da aka kama ko aka kashe a farkon 2025 da yadda hakan ya shafi matsalar tsaron Arewa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan wani yunkurin kai harin ta'addanci da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi a jihar Adamawa. Sun fatattake su zuwa daji.
Dakarun rundunar dojin Najeriya sun yi nasarar hallaka ƴan ta'adda 74 ta%e da ceto mutanen da aka yi garkuwa da su a samame daban-daban a makon jiya.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasarar dakile wani harin ta'addanci da 'yan bindiga suka yi kokarin kai wa a jihar Zamfara.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar yin luguden wuta kan maboyar 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka miyaginmasu yawa a farmakin.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari