Labarin Sojojin Najeriya
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan karuwar hare-haren 'yan ta'addan Boko Haram. Ta bukaci a kara tura sojoji da kayan aiki jihohin Borno, Yobe.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna takaicinsa kan sababbin hare-haren da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai. Ya ce ba zai sare ba.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne sun kai hari a waninsansanin sojoji da ke jihar Borno. 'Yan ta'addan sun kashe sojoji tare da cafke wasu.
Tsohon gwamnan Bayelsa, Kyaftin Olubolade, ya rasu yana da shekaru 70 a Legas bayan ya yanke jiki ya fadi a wajen wasan ƙwallon teburi. An yi jimamin rasuwarsa.
Dakarun sojin Najeriya karkashin Janar Christopher Musa sun gana da wakilan kasar Rasha. Najeriya da Rasha sun tattauna kan hadakar soji da fasahar zamani kan tsaro.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi artabu da 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da kwato makamai da dama.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bukaci sojojin Najeriya su maida hankali kan tattara bayanan sirri. Gwamnan ya ce yin hakan zai taimaka wajen magance rashin tsaro.
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru, ya bayyana nasarorin da dakarun sojoji suka samu kan 'yan ta'adda. Ya ce sojoji sun hallaka dubunnan 'yan ta'adda.
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya musanta ikirarin da wasu 'yan majalisa suka yi na cewa makaman 'yan ta'adda sun fi na dakarun sojoji.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari