Labarin Sojojin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa sojojin 'kasar nan sun yi nasarar fatattakar wasu 'yan ta'adda sama da 95 yayin suka baro Zamfara a babura zuwa Neja.
A labarin nan, za a ji yadda rundunar tsaron Najeriya ta yi martani ga Turkiyya bayan ta ankarar da ita kan sabuwar yan ta'adda mai basaja da bayar da tallafi.
Sojojin Najeriya sun ƙi karɓar cin hancin N13.7m, sun kama mutum 12, sun ceto wasu uku da aka sace tare da kwato makamai, kuɗi da babura a Filato da Kaduna.
A labarin nan, za a ji yadda dakarun Najeriya suka samu nasarar cafke wani kasurgurmin dan ta'adda da ya addabi mazauna jihar Sakkwato da kewaye, ya fara tone-tone.
Gwamnatin Turkiyya ta bukaci Najeriya ta tashi tsaye wajen yaki da 'yan ta'addan FETO da suke cigaba da aiki a fadin kasar nan. Jakadan Turkiyya ne ya yi gargadin.
Tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya yi kalamai da za a dade ana tunawa da su a tarihin Najeriya. Legit ta tattaro kalaman Buhari 12 da ya yi a baya.
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi magana kan sulhu da ake shirin yi da yan bindiga bayan munanan hare-haren da ake kai wa inda ta gindaya sharuda ga Bello Turji.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun tsaron Najeriya sun kai farmaki ga wasu yan ta'adda da suka kusa haura 300 a hanyar Kebbi da Zamfara, an kashe da dama.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani harin ta'addanci da 'yan bindiga suka kai a jihar Kebbi. Sun kashe migagu da dama tare da kwato makamai.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari