Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun rundunar sojin Najeriya tare da taimakon jami'an JTF sun samu nasarar daƙile hare-haren bama bamai 56 a gadar Marte zuwa Dikwe a jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi amfani da bayanan sirri wajen dakile mummunan hari da 'yan ta'addan ISWAP ke kokarin kai wa Borno.
Rundunar soji ta ce sojoji ba sa buƙatar ƙwayoyi don yaki da 'yan bindiga, ta ce horo da jajircewa ne matakin nasara. NDLEA ta yi gargadi kan shan miyagun kwayoyi.
Rundunar sojin Najeriya ta ware kwanaki uku domin zaman makoki da jimami kan zaratan sojoji 17 da aka kashe a jihar Neja. An ware kwanakin ne don girmama su
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani sansanin 'yan sanda da ke jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da makamai bayan an gwabza artabu.
Rundunar sojin saman Najeriya ta tabbatar da kai farmaki kan wasu gungun ƴan bindiga a jihar Neja tare da kashe da dama daga cikinsu tsakanin 24 zuwa 26 ga Yuni.
Sojojin Najeriya 20 ne suka bakunci lahira yayin da 'yan bindiga suka farmaki sansanin su da ke Kwanan Dutse, karamar hukumar Mariga, jihar Neja a ranar Asabar.
A labarin nan, za a ji yadda aka samu kuskure a yayin binciken ababen hawa a jihar Anambra, wanda ya jawo asarar ran wani jami'in tsaron Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda wasu zaratan sojojin Najeriya suka yi asarar rayuka a kokarinsu na kakkabe mummunan harin yan ta'adda a Neja da Kaduna.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari