Labarin Sojojin Najeriya
A yayin da ya sallami kusan dukkanin hafsoshin tsaron Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya nada sababbin hafsoshi, ciki har da Janar Olufemi Oluyede wanda ya zama CDS.
Dakarun sojin Najeriya sun kai samame wurare da dama, inda suka yi nasarar kama jagoran dan ta'adda, Babawo Badoo. An kama wasu mutum 19 a yankin Bassa.
Tun daga 1966 aka fara juyin mulki a Najeriya. An kashe Tafawa Balewa da Sardaunan Sokoto a juyin mulki. Wasu juyin mulkin ba su yi nasara ba a Najeriya.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun samu nasarar fatattakar 'yan bindigan wadanda suka zo daukar fansa.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya taba fuskantar yunkurin juyin mulli lokacin da yake kan mulkin farar hula. An cafke sojojin da ake zargin suna da hannu.
Jami'an tsaro sun tarwatsa masu zanga zangar neman a saki Nnamdi Kanu a Abuja. Omoyele Sowore da wasu masu zanga zangar sun ruga da gudu bayan fara harbi.
Ana bincken tsohon gwama daga Kudancin Najeriya kan zarginsa da hannu a shirya wa shugaba Bola Ahmed Tinubu juyin mulki. An kama wasu sojoji kan lamarin.
Ana fargabar Boko Haram ta kashe kwamandan bataliyar soji ta 202, sojoji biyar da ’yan CJTF uku a Kashimiri, Borno; sojoji na ci gaba da aikin kakkabe miyagun.
A garin Dyom, da ke karamar hukumar Ukum a jihar Benue, wasu makiyaya dauke da makamai da ‘yan bindiga sun mamaye gonaki da gidaje a yankin. Sun hana mutane fita.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari