Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana shirin murkushe kungiyar 'yan ta'addan Wulowulo da aka ce tsagin Boko Haram ne da ta bulla a Arewa ta Tsakiyan Najeriya.
Janar Mamman Jiya Vatsa ya yi aiki tare Janar Ibrahim Babangida kafin a yanke masa huuncin kisa. Shugaban kasa Bola Tinubu ya masa afuwa a shekarar 2025.
Sojojin JTF sun kama ma’aurata da ake zargi da safarar makamai zuwa ‘yan ta’adda a Kaduna, sun gano harsasai 1,207 da ake shirin kaiwa Arewa maso Yamma.
A labarin nan, za a ji cewa an yi ba ta kashi a tsakanin sojojin Najeriya da miyagun 'yan bindiga jim kadan bayan an kammala yarjejeniyar zaman lafiya a Katsina.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi kira ga hukumomi su sake nazari kan bukatar sulhu da 'yan bindigan Najeriya bayan an yi sulhu tsakanin Hamas da Isra'ila.
A wani sojan Najeriya ya kashe kan shi tare da harbe matar shi har lahira. Rundunar sojin Najeriya za ta cigaba da bincike kuma za ta dauki mataki kan lamarin.
Sojoji sun harbe dan sanda a Bauchi yayin sintiri, inda Ukasha Muhammed ya mutu. Rundunar ‘yan sanda ta fara bincike, ta kuma kama sojojin da ake zargi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato kudade masu kauri a hannunsu.
Mutane uku sun mutu a rikicin Ugambe da Mbaiase, Benue. Sojojin OPWS sun dakile rikicin, sun kwato harsasai da kayan tsafi, sun kuma nemi a yi zaman lafiya.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari