Kwara
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta nuna damuwa kan ambaliyar ruwa da aka samu a karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja. Mutane da dama sun rasu sakamakon ambaliyar
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani jirgin horas da dalibai na kamfanin Diamond ya fadi a Ilorin yayin gwajin sauka bisa na'ura inda mutane biyu suka jikkata.
Ssrkin Shao da ke ƙaramar hukumar Moro a Kwara ya bukaci shugaban gwamnonin Najeriya kuma gwamnan Kwara ya cika alƙawurran da ya ɗauka lokacin kamfe.
'Yan bindiga sun kashe manoma 15 a jihar Kebbi a gonakinsu, yayin da mutane 37 suka mutu a hadarin jirgin ruwa a Kwara bayan dawowa daga kasuwar mako.
An kuma asarar rayuka bayan wani hatsarin jirgin ruwa ya halaka mutum 27 a Gbajibo, karamar hukumar Kaiama a jihar Kwara, yayin dawowa daga kasuwa a Niger.
Mai martaba sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari ya gayyaci manyan malamai an yi taron addu'a ga shugaban ƙasa Tinubu, gwamnan Kwara da Najeriya.
'Yan sanda sun karyata cewa jirginsu ya kai wa 'yan bindiga kaya a Kogi. Sun ce aikin tsaro ne suka gudanar tare da 'yan banga da wasu jami'an tsaro a jihar.
Mummunar gobara ta tashi a kasuwar wayoyi ta Ilorin. An ce wutar lantarki ce ta haddasa gobarar. An dakile wutar cikin lokaci amma rumfuna 10 sun kone.
Hukumar kula da Alhazai ta Kwara ta ce za a fara jigilar farko ta alhazan a ranar 12 ga Mayu, yayin da ta ce an tanadi masauki da abinci har zuwa karshen Hajji.
Kwara
Samu kari