Kiwon Lafiya
Dan Majalisar Tarayya da ke wakiltar mazabar Kura/Garunmallam/Madobi, Hon. Umar Datti ya biyawa marasa ƙarfi 3,000 tiyatar idanu kyauta domin warkar da su.
A wannan labarin za ku ji cewa kungiyar likitoci ta kasa (NMA) ta dora alhakin yawaitar fita yin aiki kasashen waje kan rashin tsaro a kasar nan.
Rahotanni sun ce kusan kullum sai an samu mace mace a asibitin IDH na Kano sakamakon barkewar sabuwar cutar mashako. zuwa yanzu mutane akalla 40 sun mutu.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kakaba tsarin ba aiki ba biyan albashi ga kungiyar likitocin Najeriya masu son sanin makamar aiki bayan shiga yajin aiki
Gwamnatin tarayya ta bayyana maido tallafin lantarki kashi 50% ga asibitoci a fadin Najeriya domin saukakawa talakawa marasa lafiya da rage kudin da ake kashewa.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin Gombe ta sanya daliban tsangaya akalla 1000 a tsarin inshorar lafiya domin saukaka masu samun kula da lafiyarsu.
Masu fama da ciwon sukari a Najeriya sun koka kan yadda magunguna da kayan abinci ke gagararsu sakamakon tsadar da suka yi. Sun nemi taimakon Shugaba Bola Tinubu.
Kungiyar likitoci ta kasa NARD ta tafi yajin aiki saboda sace wata likita, Dr Ganiyat Papoola da yan bindiga suka yi a jihar Kaduna sama da wata bakawai da suka wuce
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin Bala Mohammed ta jihar Bauchi ta yi alhinin rasuwar sarkin Ningi, Yunusa Muhammad Nayaya. Gwamna ya mika ta'azziyya.
Kiwon Lafiya
Samu kari