Kiwon Lafiya
Mata da miji da 'ya'yansu 5 sun mutu bayan cin rogo a karamar hukumar Shagari a jihar Sokoto, gwamnatin jihar za ta dauki matakin bincike bayan zuwa kauyen.
Gwamnatin jihar Kano ta samar da dokar da za ta ba masu lura da gandun dajin Falgore a karamar hukumar Tudun Wada, inda masu laifin da aka kama za su sha dauri.
Gwamnatin jihar Bauchi ta dauki matakin rufe asibitoci a fadin jihar yayin da ake shirin fara zanga zanga a 1 ga watan Agusta, ma'aikatan lafiya za su zauna a gida.
Kungiyar kula da lafiya ta SFH ta gudanar da taro a jihar Kano inda ta bayyana yadda tarin fuka ya yawaitata a tsakanin yara kanana. Kungiyar ta yi kira ga gwamnati.
Tsohon shugaban karamar hukumar Ungogo, Injiniya Abdullahi Garba Ramat ya ce lokaci ya yi da jama’a tun daga tushe za su mori romon dimukuradiyya.
Sanata Barau Jibrin daga jihar Kano ya gabatar da kudurin samar da asibitin kwararru a karamar hukumar Gwarzo a jihar Kano ga majalisa. an yi karatu na daya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana cigaba da samun yara masu kamuwa da cutar kanjmau a Najeriya kuma adadin yaran da ke mutuwa na kara daduwa.
Yayin da ake fafutukar ganin jama'a a Kano sun dauki aure da daraja, sai ga wani magidanci ya saki matarsa a gadon asibiti saboda an hana shi sadakar da aka ba ta.
Hukumar kwastam ta kama magunguna da naman kaji na makudan kudi ana shirin shigowa da su Najeriya a jihar Legas. Babatunde Olomu ne ya bayyana haka.
Kiwon Lafiya
Samu kari