Labaran garkuwa da mutane
Rindunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarun soji sun ragargaji ƴan ta'adda a wani samame da suka kai maɓoyarsu a jihar Benuwai, sun kuɓutar da mutane da dama.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da kashe yan bindiga uku a jihar Benue. Ta ce ta samu kubutar da jami'an soji da sauran mutanen da aka yi garkuwa da su.
Rundunar sojin Nijar ta sanar da kwamushe kasurgumin dan ta'addan Najeriya da ake kira Baleri wanda shi ne mai gidan babban dan bindiga Bello Turji.
Rundunar ‘yan sandan jihar Lagos ta samu nasarar damke wata mata mai shekaru 21 da jaririn da ta sato wanda tuni ta shaidawa mutane cewa ita ce ta haihu.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da sace ɗalibai mata biyu na jami'ar tarayya JOSTUM a Makurdi, babban birnin jihar Benue ranar Asabar da ta wuce da dare.
Rundunar ƴan sanda ta kubutar da yaran mamban majalisar dokokin jihar Zamfara waɗanda yan bindiga suka yi garkuwa da su watanni 17 da suka gabata.
Biyo bayan kashe mutum 50 da yan bindiga suka yi a garin Zurak da ke karamar hukumar Wase a jihar Filato, an kara samun mutum shida da suka mutu.
Rundunar yan sanda a jihar Kwara ta bayyana cewa ta kubutar da jariri dan shekaru 2 da mata yan kasuwa su 11 daga hannun masu garkuwa da mutane a cikin jeji.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda bayan sun yi arangama da su a jihar Kaduna. Dakarun sojojin sun kuma kwato masu yawa.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari