
Labaran garkuwa da mutane







An ruwaito yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hannun jami'an tsaro a jihar Akwa Ibom, an bayyana yadda aka kama su da kuma yadda suka amsa laifinsu.

An bayyana yadda wasu matsafa suka hallaka malamin makarantar allo tare da yin barna a wani sassan jikinsa. An ce sun yanke mazakutarsa a nan take.

Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kame wani matashi mais hekaru 28 da ake zargin yana daga cikin wadanda suka sace 'yan matan da aka sace a Abuja a watan nan.

Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da wasu sufetocin yan sanda uku tare da sace makamansu a garin Ohoror da ke karamar hukumar Ughelli ta arewa, jihar Delta.

Miyagun da suka yi garkuwa da shugaban jam'iyyar PDP na jihar Legas da wasu kusoshin jam'iyyar sun buƙaci a ba su N200m a matsayin kudin fansar sako su.

Tsagerun ƴan bindiga sun yi awon gaba da shugaban hukumar kula da tashohin manyan motoci na jihar Oyo, Alhaji Akeem Akintola, maharan sun shiga har gidansa.

Wasu miyagun yan bindiga da suka sace mutum 31 a jihar Katsina sun aike da sako kudin fansan da za a ba su kafin su sako mutanen da suka sace a jihar.

An gargadi Shugaban kasa Bola Tinubu kan tashin hankalin da zai dabaibaye gwamnatinsa a sabon hasashen da Primate Elijah Ayodele ya saki bayan sace shugaban PDP.

Yan bindiga sun sace mataimakin VC na jami'ar jihar Abiya watau ABSU yayin da ya tsaya shan mai a wani gidan mai tare da mai ɗakinsa, babu wani bayani har yanzu.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari