Kasashen Duniya
Firayim Ministan Malaysia, Anwar Ibrahim, ya goyi bayan yunƙurin Pakistan na shiga tsakanin Amurka da Iran domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da shirin zaman lafiya na Shugaba Donald Trump na Amurka, ta ce ita ce za ta yanke lokacin ƙarshen yaƙi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin Amurkawa sun yi adawa da yadda ake kara tsawaita yaki da Iran bayan Shugaban Donald Trump ya haɗa kai da Isra'ila.
Kasar Iran ta gargadi Amurka kan tura karin sojoji Gabas ta Tsakiya, tana cewa tana sa ido sosai kan dukkan motsin rundunar yayin da ake ci gaba da yaki.
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa Amurka na tattaunawa da Iran kan wani tsari mai maki 15 domin kawo karshen yaki da kuma batun makamin nukiliya.
Kasashen Pakistan, Egypt da Turkey sun bayyana cewa za su jagoranci zaman sulhu tsakanin Iran da Amurka domin kawo karshen yakin da ake a Gabas ta Tsakiya.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya sanar da cewa Koriya ta Arewa za ta cigaba da mallakar nukiliya. Ya zargi Amurka da keta doka kan kai hari Iran.
Harin makami mai linzami da Iran ta kai Tel Aviv a ranar 24 ga Maris ya kashe aƙalla mutane 16, tare da ruguza gine-gine da jikkata wasu da dama.
Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelenskiy ya ce kasarsa ta samu hujja karara cewa Rasha na bai wa Iran bayanan sirri, lamarin da zai kara tsawaita rikicin.
Kasashen Duniya
Samu kari