Malamin addinin Musulunci
Sheikh Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa batun Buhari ya kare tun da Allah ya masa rasuwa amma abin da ya sani Allah zai yi masu hisabi a ranar Lahira.
Sheikh Ahmad Gumi ya kare matsayinsa kan tattaunawa da ’yan bindiga, yana mai cewa babu wata dokar addini ko ka’ida ta duniya da ta haramta yin sulhu da miyagun.
Sheikh Ahmad Gumi ya jaddada cewa sace dalibai ba ya kai kashe sojoji muni, yana mai cewa dole a shiga tattaunawa da ’yan bindiga domin samun zaman lafiya.
Shugaban Majalisar Shari'a ta Najeriya, Dr. Bashir Aliyu ya ce mutane na kara natsuwa da harkokin bankin musulunci ne saboda yadda yake da adalci da kaucewa haram.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda ya jagoranci babbar tawaga ta malamai da shugabanni zuwa gidan marigayi Sheikh Dahiru Bauchi domin yin ta'aziyya.
Wani malamin duba daga Pakistan, Riaz Ahmed Gohar Shahi, ya yi hasashen wani gingimemen tauraro zai zo ya bugi duniya wanda zai kawo tashin kiyama a 2026.
Iyalan marigayi babban malamin darikar Tijjaniyya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi sun nada babban yayansu, Sayyid Ibrahim a matsayin Khalifan mahaifinsu.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi addu'a mai zafi game da rashin tsaro da masu taimakon 'yan ta'adda a Najeriya.
Kungiyar MURIC ta nesanta kanta daga kiran wani masanin Amurka da ya bukaci gwamnatin Tinubu ta soke Shari’a da Hisbah, tana kiran hakan kutse cikin ikon Najeriya.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari