Malamin addinin Musulunci
A labarin nan, za a ji cewa Simwal Usman Jibril, masani a banaren taurari ya bayyana abin da zai hana Musulmi ganin watan Shawwal a daren yau Alhamis.
Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa Sokoto ya sanar da cewa a yau Alhamis zai gabatar da sallar azumi bayan ya ce sun ga watan Shawwal. Ya yi haka ne sabanin Sarkin Musulmi.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya ayyana ranar Juma'a, 20 ga watan Maris, a matsayin ranar idin karamar Sallaha a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Mudir Markaz, ya sanar da lokacin gudanar da karamar Sallah. Hakan na zuwa ne kafin Sarkin Musulmi ya ba da sanarwa.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya ba da umarnin bude babban masallacin Juma'a a Ondo bayan shekaru hudu, yana karfafa hadin kai da zaman lafiya a yankin.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Saad Abubakar III ya bukaci a fara neman jimjirin watan Shawwal, watau watan karamar sallah daga gobe Laraba.
Wani malamin addini, Sheikh Ekrima Sabri, ya fitar da fatawa yana kira ga Musulmi su gudanar da sallar Idi kusa da masallacin Kudus da aka rufe a Isra'ila.
Hukumomin kasar Saudiyya sun bukaci a fita dubam jinjirin watan karamar Sallah, Shawwal daga ranar Laraba, 29 ga watan Ramadan daidai da 18 ga Maris, 2026.
Sheikh Sanusi Khalil ya bayyana 'shirin' da aka ware N500bn don jawo hankalin malaman addini da sarakuna a zaben 2027, yana jaddada bambancin Musulmi da Kiristoci.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari