Malamin addinin Musulunci
An taba dakatar da Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara, Sheikh Nuru Khalid, Sheikh Muhammad bin Usman da Sheikh Alkali Salihu Zariya daga wa'azi a Najeriya.
Kungiyar JNI karkashin jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ta bukaci daukacin musulmin Najeriya su tashi tsaye a goman karshe.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya yi bayani game da muhimman abubuwan da ake so kowane Musulmi ya yi a kwana 10 na karshen Ramadan.
Hukumomin Saudiyya sun sanar da hutun idin ƙaramar salla na 2026 ga ma’aikatan gwamnati da masu zaman kansu domin ba su damar shirya bukukuwan karshen watan azumi
Hadakar kungiyoyin Musulmi a Taraba sun bayyana goyon bayansu ga gwamna Agbu Kefas domin sake tsayawa takara, suna yaba da matakin sa na inganta ilimi da tsaro.
Yakin Iran da Isra'ila na jawo rasa rayuwa da dukiyoyi a yankin Gabas ta Tsakiya wanda hakan ya jawo martanin malaman Musulunci da na Kirista a fadin duniya.
Malamin Musulunci, Sheikh Habibullah Adam ya ce rikicin Iran da Isra’ila na iya zama yaki na duniya na uku, tare da gargadi bayan kisan Ali Khamenei.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce Yajuju da Majuju sun riga sun bayyana a doron duniya suna kashe mutane a kasashe daban-daban.
Isra’ila ta soke sallar Juma’a a harabar Masallacin Al-Aqsa da ke Kudus, tana danganta matakin da matsalolin tsaro sakamakon rikicin Amurka da Isra’ila da Iran.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari