Malamin addinin Musulunci
Ofishin jakadancin kasar Amurka a Najeriya ya yi jimamin rasuwar Imam Abdullahi Abubakar, malamin Musulunci da ya ceci Kiristoci 300 a jihar Plateau.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Habibu Yahaya Kaura ya rasu bayan fama da doguwar jinya a wani asibiti a Abuja. Manyan malamai a Najeriya sun tabbatar da rasuwarsa
Kotun Northampton ta yanke wa limamin Ashraf Osmani hukuncin daurin mako 15 bayan ya aurar da 'yan shekara 16 ba bisa ka'ida ba inda aka dokar aure ta sauya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da shiga watan Sha'aban na shekarar 1447 wanda ya ke nuna cewa saura wata 1 a fara azumin watan Ramadan na 2026.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jimami tare da mika ta'aziyya kan rasuwar Sheikh Muhammad Bashir Saliu, babban limamin Ilorin a jihar Kwara.
Sanannen malamin addinin Musulunci a jihar Kano, Sheikh Malam Aminu Daurawa, ya yi magana kan kisan ta'addancin da aka yi wa matar aure da yaranta a Kano.
Babban Limamin Ilorin, Sheikh Muhammad Bashir Saliu, ya rasu yana da shekaru 75; za a yi jana'izarsa a fadar Sarkin Ilorin da karfe 4:00 na yamma yau 19 ga Janairu.
Mai alfarma Sarkin Musulmi na Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya yi umarni da a fara fita duba watan Shawwal na 1447 bayan Hijira a 2026.
Majalisar Masarautar Rano a Jihar Kano ta haramta kiɗan DJ na turawa a bukukuwa don inganta tarbiyyar matasa da kare dabi’un al’ummar yankin na Rano.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari