Malamin addinin Musulunci
Matashin malamin Musulunci daga Jihar Niger ya yi magana bayan rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi, yana mai cewa dukkan malamai daya suke wajen kuskuren tafarki.
A makon da ya gabata ne aka yanke wa shugaban IPOB, Nnamdi Kanu hukuncin daurin fai da rai, ya shiga jerin wadanda suka wakilci kansu a kotu babu lauya.
Naziru Shiekh Dahiru Usman Bauchi ya bayyana cewa an jinkirta jana'izar mahaifinsu ne saboda a ba mutane daga ciki da wajen Najeriya damar halarta.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen Malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya taba shaidawa makusancinsa adadin shekarun za zai kwashe a raye.
Kungiyar CAN reshen jihohin Arewa 19 da FCT Abuja ta yi jimamin rasuwar Shehu Dahiru Usman Bauchi. Kungiyar Kiristocin ta ce rasuwar malamin ta bar gibi a kasa.
Sakataren Shehu Dahiru Usman Bauchi, Malam Baba Ahmed ya yi karin haske game da yadda jikin Dahiru Bauchi ya yi tsanani bayan cin abinci aka kai shi asibiti ya rasu.
Sheikh Sharif Ibrahim Saleh Alhusaini ne zai jagoranci sallar gawar Shehu Dahiru Bauchi a yau Juma'a, 20 Nuwamba 2025 a jihar Bauchi bisa wasiyyar Dahiru Bauchi.
Gwamna Bala Mohammed ya ayyana Juma’a a matsayin ranar hutu don girmama marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wanda za a yi jana’izarsa gobe da rana.
Wata baiwar Allah ’yar asalin Igbo ta bayyana yadda ta bar Katolika ta karɓi Musulunci, tana mai cewa ta samu natsuwa da cikakkiyar fahimta a sabon addininta.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari