INEC
Za a ji labari Bola Ahmed Tinubu ya yi watsi da tsarin mulki, ya na so ‘Yan APC su zama Shugabannin INEC, an dauko mutanen shugaban kasa da na jiga-jigan APC.
An zargi shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da naɗa mambobin jam'iyyar APC miƙamin kwamishinonin zaɓe na INEC domin ba ƴan adawa cikas a zaɓen 2027.
Rahoton da muke samu daga jihar Adamawa ya bayyana yadda kotun sauraran kararrakin zabe ta yanke hukunci kan karar da aka shigar game da makomai Adamawa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada sabbin kwamishinonin zaben jihohi guda tara a yau Laraba 25 ga watan Oktoba, jihohin sun hada da Gombe da Zamfara da saura.
Jam'iyyar APC ta yi magana kan hukuncin da INEC ta yanke na cire sunan Sylva daga cikin jerin sunayen ƴan takarar zaɓen gwamnan jihar Bayelsa na watan Nuwamba.
Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, Farfesa Attahiru Jega ya ba da shawarar soke nadin shugaban hukumar da shugaban kasa ke yi don gudun zargi.
Gabanin zaɓen 11 ga watan Nuwamba, 2023 a jihohin Imo, Kogi da Bayelsa, hukumar zaɓe INEC ta ce tabarbarewar tsaro da rikicin siyasa ya shige mata hanci.
Kotunan zaben gwamnoni da ke zama a jihohi 28 sun yanke hukunci a jihohi 22. PDP, APC da Labour Party sun yi gagarumin nasara. Saura jihohi 8 da za a yi hukunci.
Farfesa Farooq Kperogi ya bayyana cewa Shugaba Tinubu ya yi ganganci ba satifiket din da ya kamata ya mika ga hukumar zabe ta INEC ba kenan tun farko.
INEC
Samu kari