Ilimin Kimiyya
Matashin mai suna Gabriel Nwachukwu Eze, ya kammala jami'ar da sakamako na matakin farko (First Class). Eze ya kammala karatun ne bayan shan wahala a rayuwa.
Gwamnatin Birtaniya na gayyatar dalibai daga Najeriya da wasu kasashe 14 don neman tallafin karatu daga gidauniyar GREAT gabanin zangon karatu na shekarar 2024-25.
A baya-bayan nan Gwamnatin Tarayya da na wasu jihohi sun mayar da kwalejojin fasaha da ilimi zuwa jami'o'i sai dai hakan bai yi wa tsohon shugaban ASUP dadi ba.
Hukumomin Jami'ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a jihar Kano ta karyata jita-jitar cewa ta na daukar aiki yanzu haka a makarantar.
Shugaban Jami'ar Abuja, Farfesa Abdul-Rasheed Na'Allah ya bayyana cewa daga yanzu sai an yi wa dukkan dalibai gwajin kwayoyi kafin ba su gurbin karatu a Jami'ar.
Gwamnatin Kano karkashin gwamna Abba Gida-Gids ta ce akwai tarin matsaloli a fannin ilimi wanda sai an tashi tsaye za a iya shawo kansu musamman a makarantu.
A karon farko, kasar Indiya ta yi nasarar saukar da kumbonta a kusurwar Kudu ta duniyar wata bayan kumbon Rasha ya tarwatse a kokarin cilla shi duniyar wata.
Wani dan asalin jihar Kano a shekarun baya ya girgiza WAEC ta yadda sai da suka nemi ya sake rubuta jarrabawa a wani yanayi na nuna shakku kan sakamakonsa.
Hukumar ilmin ayyukan hannu (NBTE) ta ƙaddamar da shirin mayar da kwalin HND zuwa na digiri a Najeriya. Sabon shirin karatun zai kasance na tsawon shekara ɗaya.
Ilimin Kimiyya
Samu kari