Yan jihohi masu arzikin man fetur
Yayin da ake fama da matsaloli daban-daban game da hakar man Kolmani a bakin iyakar Gombe da Bauchi, gwamnatocin jihohin 2 sun gana da wakilan NNPCL.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da cigaba da hako man fetur a Kolmani da ke iyakar jihohin Gombe da Bauchi. Ministan man fetur ne ya bayyana haka a Alkaleri.
Kamfanin Dangote ya sake rage farashin man fetur zuwa N825, daga 835 a matatar mansa da ke Legas don bai wa 'yan Najeriya damar sayen fetur din a farashi mai sauƙi.
Sabon shugaban kamfanin NNPCL, Bayo Ojulari ya ce za a cigaba da aikin hako man fetur a Kolmani da ke Arewacin Najeriya da ke tsakanin jihohin Gombe da Bauchi.
Aliko Dangote ya kai ziyara NNPCL domin farfaɗo da haɗin gwiwa, bayan tangarɗar da aka samu a lokacin Mele Kyari, ana sa ran gina sabuwar alaka a tsakaninsu.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya fara korar mutanen tsohon shugabansa, Malam Mele Kyari a wani sabon sauye sauye da Bayo Ojulari ya ɓullo da shi.
Yayin da rashin tsaro ke sake taɓarɓarewa a Zamfara, Kungiyar NDYC ta bukaci gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci a jihar saboda yawaitar kashe-kashe.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ana hasashen farashin man fetur zai sauka a Najeriya, biyo bayan faduwar farashin danyen man Brent a kasuwar duniya zuwa $65 a ganga.
Yan kasuwar man fetur sun tabbatar da cewa farashin sufuri da kayayyaki zai sauka a Najeriya bayan farashin danyen mai ya karye a kasuwar duniya.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari