Yan jihohi masu arzikin man fetur
Yayin da Nijar ke ci gaba da fuskantar matsaloli na wahalar mai, Najeriya na kokarin rage wahalhalun tattalin arziki inda take samar da man fetur zuwa kasar.
NIPSS ta tabbatar da saukar farashin fetur kafin 2025, tana mai cewa aikin matatun Najeriya zai taimaka daidaita tattalin arziki da rage wahalhalun da ake fuskanta.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Kamfanin MRS ya kara farashin man fetur zuwa N930 a Lagos da N960 a Arewa yayin da ake cikin bukukuwan sallah.
Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Siminalayi Fubara ya ce ba shi da alaka da kowace kungiyar 'yan ta'adda da ake zargi da fasa bututun mai a jihar Ribas.
Fashewa ta sake aukuwa a Soku, jihar Rivers, lamarin da ya kara jefa damuwa kan tsaron wuraren hakar mai, yayin da ake kira da a gudanar da bincike.
Kamfanin NNPCL ya karyata cewa an kai hari matatar Fatakwal da ke jihar Rivers bayan Tinubu ya dakatar da Gwamna Simi Fubara. NNPCL ya ce matatar na aiki.
Mutanen yankin Neja Delta sun gargadi Bola Tinubu kan dokar ta baci da ya sanya a jihar Rivers da dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da 'yan majalisar Rivers.
Gobara ta kama tashar bututun mai a River bayan abubuwan fashewa sun fashe a wani hari da aka kai jihar yayin da ake tsaka da maganar tsige gwamna Fubara.
Rahoto ya bayyana cewa, kasar Saudiyya bata kai Najeriya ba wajen kashe kudi idan ana hako mai. An bayyana adadin kudaden da Najeriya ke kashewa da na Saudiya.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari