Yan jihohi masu arzikin man fetur
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya fara korar mutanen tsohon shugabansa, Malam Mele Kyari a wani sabon sauye sauye da Bayo Ojulari ya ɓullo da shi.
Yayin da rashin tsaro ke sake taɓarɓarewa a Zamfara, Kungiyar NDYC ta bukaci gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci a jihar saboda yawaitar kashe-kashe.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ana hasashen farashin man fetur zai sauka a Najeriya, biyo bayan faduwar farashin danyen man Brent a kasuwar duniya zuwa $65 a ganga.
Yan kasuwar man fetur sun tabbatar da cewa farashin sufuri da kayayyaki zai sauka a Najeriya bayan farashin danyen mai ya karye a kasuwar duniya.
Yayin da Nijar ke ci gaba da fuskantar matsaloli na wahalar mai, Najeriya na kokarin rage wahalhalun tattalin arziki inda take samar da man fetur zuwa kasar.
NIPSS ta tabbatar da saukar farashin fetur kafin 2025, tana mai cewa aikin matatun Najeriya zai taimaka daidaita tattalin arziki da rage wahalhalun da ake fuskanta.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Kamfanin MRS ya kara farashin man fetur zuwa N930 a Lagos da N960 a Arewa yayin da ake cikin bukukuwan sallah.
Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Siminalayi Fubara ya ce ba shi da alaka da kowace kungiyar 'yan ta'adda da ake zargi da fasa bututun mai a jihar Ribas.
Fashewa ta sake aukuwa a Soku, jihar Rivers, lamarin da ya kara jefa damuwa kan tsaron wuraren hakar mai, yayin da ake kira da a gudanar da bincike.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari