!["Hana makiyaya kiwo a sake zai jawo manyan matsaloli 3 a ƙasa," KACRAN](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b7d2f973bb86fea7.jpeg?v=1)
Hare-haren makiyaya a Najeriya
!["Hana makiyaya kiwo a sake zai jawo manyan matsaloli 3 a ƙasa," KACRAN](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b7d2f973bb86fea7.jpeg?v=1)
![An samu raunuka bayan makiyaya sun farmaki jami'an tsaro](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b5393f4d8ad2d4a8.jpeg?v=1)
![An tafka barna bayan makiyaya sun farmaki wasu kauyukan jihar Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ee2ddc6b25a23fdd.jpeg?v=1)
![Makiyayi ya datse hannun manomi saboda ya hana shi shiga gona a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/770d0134e5eb4422.jpeg?v=1)
![An yi yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin manoma da makiyaya a Kudancin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2ef74c339d50f609.jpeg?v=1)
![Al'ummar Benue sun shiga rudani bayan makiyaya sun kashe mutum 3](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bcb18aa8313ffd0e.jpeg?v=1)
![Ba za mu yarda ba, dattawan Arewa sun soki hari kan mutanensu a yankin Kudu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6dbe7424d3741734.jpeg?v=1)
Kungiyar dattawan Arewa ta koka kan yawaitar kai hare-hare kan 'yan Arewa mazauna Kudu. kungiyar ta ce dole gwamnati ta dauki matakin da ya dace.
![Ka daina sa baki: Kungiyar Arewa ta ja kunnen Kwankwaso saboda kalamansa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/82023a454af48776.jpeg?v=1)
Kwankwaso ya yi suka ga geamnatin tarayya ne ganin yadda lamuran tsaro suka birkice a kasar. Kungiyar matasan tace Tinubu na iya kokarinsa na shawo kan matsalar
!['Yan ta'adda da makiyaya ne ke jawo wahalhalun da ake sha a Najeriya, inji fasto Ayodele](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6f05d947bc76b2a4.jpeg?v=1)
Fasto Ayodele ya bayyana kadan daga abin da ya hango na matsala a kasar nan da kuma hanyoyin da za a bi don tabbatar da an warware duk wata matsala a yanzu.
!['Yan bindiga sun buɗe wa mutane wuta, sun kashe mutum 7 ƴan gida 1 da wasu bayin Allah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21dbc80615cb0514.jpeg?v=1)
Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kashe dukkan iyalai yan gida ɗaya tare da ƙarin wasu da yawa a yankin ƙaramar hukumar Ukum, jihqr Benuwai.
![Gwamnatin Benue za ta kori Fulani makiyaya daga jihar ta kan wani dalili 1 tak](https://cdn.legit.ng/images/190x107/68adb0d1e69f70b0.jpeg?v=1)
Majalisar tsaro ta jihar Benuwe ta baiwa makiyaya wa'adin kwanaki 14 da su daina kiwon dabbobi a fili ko kuma su fuskanci hukunci kamar yadda dokar jihar ta tanadar.
![Tashin hankali yayin da ƴan bindiga suka halaka bayin Allah da yawa a garuruwa 5 a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/11c62db3821a9606.jpeg?v=1)
Wasu tsagerun mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun halaka rayukan mutane 10 a wasu hare-hare da suka kai lokaci guda a kauyuka 5 a jihar Benue.
![Shirin Pulaku: Gwamnati ta dauki mataki 1 tak na kawo karshen fadan makiyaya da manoma](https://cdn.legit.ng/images/190x107/200848ee43e624f7.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani kwamitin aiwatar da shirin na ‘Pulaku’, da nufin magance matsalolin rikicin manoma da makiyaya da kuma samar da hadin kan kasa.
![An cafke makiyayan da suka kashe fitaccen malamin addini a wata jihar PDP](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b99df8299c33994e.jpeg?v=1)
Wasu makiyaya uku da ake zargi da kisan wani fasto mai suna Segun Adegboyega a yankin Ogbomoso, jihar Oyo sun shiga hannu. Suna tsare a ofishin ‘yan sandan Owode.
![Mai ciki ta haihu a tsaye yayin da ake cigaba da kashe Bayin Allah a Filato](https://cdn.legit.ng/images/190x107/729a597eb19e1d54.jpeg?v=1)
Za a ji yadda mace ta haihu a tsakiyar jama’a yayin da aka hallaka mazaje a kashe-kashen Filato. Akwai wanda take shirin aurar da yaronta da ta rasa komai a duniya.
Hare-haren makiyaya a Najeriya
Samu kari