
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari







Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya fara zuwa yin bankwana, ya kai ziyara fadar Sarkin Katsina da Sarkin Daura, ya nemi mutane jihar su yafe masa.

Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya naɗa sabon mataimakin shugabam jami'ar Umaru Musa Yar'adu da sabon shugaban kwalejin fasahar Hassan Usman Katsina.

Yau jam’iyyar APC za ta shirya zaben tsaida gwani na ‘dan takarar Gwamnan jihar Kogi, kwatsam sai aka ji wadanda ake ganin su na kusa da Gwamna sun janye takara

Gwamnonin 17 za su bar karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu. Kowanensu da wasunsu za su rika karbar fanshon miliyoyi, wasu har da gidaje, motoci da ma’aikata.

A yau Gwamnonin jihohi za su yi taro a kan takunkumin da Hukumar NFIU ta kakaba masu a Najeriya sannan za a tattauna kan yadda gwamnati za ya rika karbar haraji

Zababben Gwamnan Katsina, Dikko Umaru-Radda ya na zargin an yi amfani da addini da kabilaci a zaben shugaban kasa, ya ce jama’a ba su damu da babban zabe ba.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari