Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bada umarnin rushe gidajen matan banza da ‘yan daba a Borno. Gwamnan ya gano barnar da ake yi, sai ya dauki matakin gaggawa.
Dokar kasa tayi tanadi bayan duk shekaru hudu ayi zaben Gwamnoni, mun kawo jihohin da ‘yan takaran gwamnonin adawa a jihohi 28 ba su shigar da kara a bana ba.
Gwamnan jihar Katsina ya nada Naufal Ahmed ya jagoranci sashen kimiyya da fasaha. Wani matashi da aka ba kujerar mai bada shawara shi ne Muhammad Nuhu Nagaske
Gwamnan Katsina ya kai samame zuwa mafakar ‘Yan Iska da dare a jiyan nan. Gwamna Dikko Radda ya kira taron gaggawa da shugabannin jami’an tsaro kafin harin.
Tun da Ahmed Musa Dangiwa zai zama Minista, Gwamna Dikko Umaru Radda ya zabo wanda zai zama sabon Sakataren gwamnati, Abdullahi Garba Faskari zai zama SGS.
Gwamnatin Dikko Umaru Radda za ta raba 30, 000 na abinci. Bayan Gwamnan Katsina da zai raba abinci, an karya taki a Jigawa, mota za tayi sauki a jihar Legas.
Yaron tsohon Gwamna Aminu Masari ya zama mai ba Gwamna Dikko Radda shawara a Katsina.Dikko Umaru Radda ya zakulo jerin sababbin masu ba shi shawara a gwamnati.
Gwamnan Katsina ya dauko matashi, Abdulrahim M. Ma’aji da ya yi karatu a Sudan domin ya zama Likitansa. An kafa jami’ar da ya yi karatu da Ibn Sina ne a 2000.
Ruwa kamar da bakin ƙwarya da aka sheƙa ranar Talata a cikin birnin Katsina ya yi sanadiyar rasa mutane biyu. Ruwan wanda aka yi cikin abinda bai kai sa'a ɗaya.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari