Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Gwamnatin jihar Katsina ta mika sakon godiya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan raba manyan mukamai ga yan jihar da suka hada da Aminu Bello Masari.
An jero ayyukan gwamnan Katsina daga hawansa mulki. Hadimin gwamnan na jihar Katsina ya tallata mai girma Dikko Radda, ya ce ya yi ayyukan ne a cikin shekararsa daya
Hukumar hisba a jihar Katsina ta sanar Da rufe wani otal bisa saɓa yarjejeniyar da su ka sanya hannu tsakanin dukkanin otal-otal ɗin jihar da hukumar.
Mu na da labari Gwamnan Katsina Umar Dikko Radda ya bayyana cewar ’yan bindigar da jami’an tsaro suka hana sakat na farautarsa domin kawo masa hari.
Akwai yiwuwar a tafi kotu domin SERAP tana son sanin gaskiyar kudin da aka ba kananan hukumomi tun da aka dawo mulkin farar hula a 1999 har zuwa yanzu.
A safiyar Larabar nan ne ake samun labari cewa Gwamnan Ondo ya mutu. Mai girma Rotimi Akeredolu ya cika ne bayan fama da doguwar jinya a asibitin kasar waje.
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da ba malamai 7,325 takardar kama aikin din-din-din a jihar, hakan na nufin sun zama ma'aikata masu daukar albashi da fansho.
A jiya ne Gwamnan Katsina ya bar aikinsa, ya bi jami’an tsaro a yaki ‘yan bindiga da za su kai hari. Dikko Umaru Radda ya na cikin tawagar sojoji da ta shiga jeji.
Daga Junairu zuwa Satumban 2023, gwamnonin jihohi sun yi bindiga da abin da ya kusa kai Naira tiriliyan 2. Ana facaka da sunan abinci da hawa jirgi a shekarar nan.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari