Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Gwamna Dikko Umaru Radda ya kai ziyarar ba zata ma'aikatar tattara haraji ta jihar Katsina. Radda ya zagaya ofis ofis a ma'aikatar domin ganin yadda aiki ke tafiya.
Gwamnatin jihar Katsina ta mika sakon godiya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan raba manyan mukamai ga yan jihar da suka hada da Aminu Bello Masari.
An jero ayyukan gwamnan Katsina daga hawansa mulki. Hadimin gwamnan na jihar Katsina ya tallata mai girma Dikko Radda, ya ce ya yi ayyukan ne a cikin shekararsa daya
Hukumar hisba a jihar Katsina ta sanar Da rufe wani otal bisa saɓa yarjejeniyar da su ka sanya hannu tsakanin dukkanin otal-otal ɗin jihar da hukumar.
Mu na da labari Gwamnan Katsina Umar Dikko Radda ya bayyana cewar ’yan bindigar da jami’an tsaro suka hana sakat na farautarsa domin kawo masa hari.
Akwai yiwuwar a tafi kotu domin SERAP tana son sanin gaskiyar kudin da aka ba kananan hukumomi tun da aka dawo mulkin farar hula a 1999 har zuwa yanzu.
A safiyar Larabar nan ne ake samun labari cewa Gwamnan Ondo ya mutu. Mai girma Rotimi Akeredolu ya cika ne bayan fama da doguwar jinya a asibitin kasar waje.
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da ba malamai 7,325 takardar kama aikin din-din-din a jihar, hakan na nufin sun zama ma'aikata masu daukar albashi da fansho.
A jiya ne Gwamnan Katsina ya bar aikinsa, ya bi jami’an tsaro a yaki ‘yan bindiga da za su kai hari. Dikko Umaru Radda ya na cikin tawagar sojoji da ta shiga jeji.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari