![Hadimi ya lissafo ayyuka 72 da Gwamna Dikko Radda yayi a Katsina cikin shekara 1](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b707ac4b3f1b935f.jpeg?v=1)
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
![Hadimi ya lissafo ayyuka 72 da Gwamna Dikko Radda yayi a Katsina cikin shekara 1](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b707ac4b3f1b935f.jpeg?v=1)
![Katsina: Hisbah ta garkame otal da ya saba alkawari, ana zargin badala da 'yan mata](https://cdn.legit.ng/images/560x315/88c22efd86ef8759.jpeg?v=1)
![Gwamna ya sanar da duniya, ‘yan bindiga na shirin kawo masa hari a Arewacin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/73a9f88b9ece3258.jpeg?v=1)
![Kalaman Buhari sun jawo za a binciki inda Gwamnoni 150 da Ministoci Suka Kai N40tr](https://cdn.legit.ng/images/360x203/430ed851327b10fa.jpeg?v=1)
![Labari da Dumi-Dumi: Gwamnan Najeriya ya mutu yana jinya a asibitin kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9c8b04677c11f97a.jpeg?v=1)
![Abin farinciki: Gwamna Radda ya tabbatar da daukar malamai 7,325 aikin gwamnati a Katsina](https://cdn.legit.ng/images/360x203/327afd47020680e3.jpeg?v=1)
![Namijin Gwamna ya bi Sojoji zuwa wurin ‘yan bindiga har an ceto wanda aka dauke](https://cdn.legit.ng/images/190x107/eb261be88f092dcc.jpeg?v=1)
A jiya ne Gwamnan Katsina ya bar aikinsa, ya bi jami’an tsaro a yaki ‘yan bindiga da za su kai hari. Dikko Umaru Radda ya na cikin tawagar sojoji da ta shiga jeji.
![Gwamnoni Sun Kashe Naira Tirilyan 1.7 a Wajen Cin Abinci da Tafiye-Tafiye a Watanni 9](https://cdn.legit.ng/images/190x107/24449e7c74632cee.jpeg?v=1)
Daga Junairu zuwa Satumban 2023, gwamnonin jihohi sun yi bindiga da abin da ya kusa kai Naira tiriliyan 2. Ana facaka da sunan abinci da hawa jirgi a shekarar nan.
![Gwamna Zulum Ya Ba ‘Yan Mata Masu Zaman Kansu Awa 12, Zai Rugurguza Gidajen Magajiya a Jihar Borno](https://cdn.legit.ng/images/190x107/53b76155e0927e8b.jpeg?v=1)
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bada umarnin rushe gidajen matan banza da ‘yan daba a Borno. Gwamnan ya gano barnar da ake yi, sai ya dauki matakin gaggawa.
![Dikko Radda, Mala Buni da Sauran Gwamnonin da ba a Shari’ar Zabe da su a Kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/83669aba3ee81b68.jpeg?v=1)
Dokar kasa tayi tanadi bayan duk shekaru hudu ayi zaben Gwamnoni, mun kawo jihohin da ‘yan takaran gwamnonin adawa a jihohi 28 ba su shigar da kara a bana ba.
![Gwamna Ya Dauko Matasa ‘Yan Shekara 26 da 32, Ya Damka Masu Mukamai a Katsina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3d8498d09f2fbdd4.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina ya nada Naufal Ahmed ya jagoranci sashen kimiyya da fasaha. Wani matashi da aka ba kujerar mai bada shawara shi ne Muhammad Nuhu Nagaske
![Jarumin Gwamna Ya Jagoranci Jami’an Tsaro An Dura Gungun ‘Yan ta’adda Cikin Dare](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7d9b5d50316661f4.jpeg?v=1)
Gwamnan Katsina ya kai samame zuwa mafakar ‘Yan Iska da dare a jiyan nan. Gwamna Dikko Radda ya kira taron gaggawa da shugabannin jami’an tsaro kafin harin.
![Abin mamaki: Mataimakin Gwamna Ya Koma Kujerar Sakataren Gwamnati a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c26e0c167eecb83d.jpeg?v=1)
Tun da Ahmed Musa Dangiwa zai zama Minista, Gwamna Dikko Umaru Radda ya zabo wanda zai zama sabon Sakataren gwamnati, Abdullahi Garba Faskari zai zama SGS.
![Sabon Gwamna Zai Raba Buhuna 36, 000 na Kayan Abinci Kyauta a Kowane Gari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b22e276e23a71876.jpeg?v=1)
Gwamnatin Dikko Umaru Radda za ta raba 30, 000 na abinci. Bayan Gwamnan Katsina da zai raba abinci, an karya taki a Jigawa, mota za tayi sauki a jihar Legas.
![Gwamnan APC Ya Jawo Yaron Tsohon Gwamna, Ya Samu Babbar Kujera a Rabon Mukami](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ac9bd8e71c56a85d.jpeg?v=1)
Yaron tsohon Gwamna Aminu Masari ya zama mai ba Gwamna Dikko Radda shawara a Katsina.Dikko Umaru Radda ya zakulo jerin sababbin masu ba shi shawara a gwamnati.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari