
Gwagwalada Abuja







Rundunar yan sanda ta kwashi wani mazaunin birnin Abuja mai suna Usman Isma'il da ya harbi kansa ya samu raunuka yayin gwada maganin bindiga da ya haɗa.

Hukumar FCTA ta yi barazanar kwace filayen manyan Najeriya da suka hada da IBB, Aminu Tambuwal, Samuel Ortom saboda bashin fili da ake binsu a birnin Abuja.

Ministan birnin tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya dakatar da shugaban hukumar FCDA, Injiniya Shehu Hadi Ahmad. An umarci Shehu ya mika mulki cikin gaggawa.

Tsohon shugaban jam'iyyar PDP reshen babban birnin tarayya Abuja, Alhaji Alhassan Gwagwa ya kwanata dama yana da shekaru 81 a duniya ranar Litinin.

Kamfanin wutar lantarki na Najeriya (TCN) ya sanar da cewa wasu 'yan ta'adda sun farmaki turken wutar lantarki mai karfin 330kV na Lokoja-Gwagwalada.

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya ce babu zanga-zangar da za ta hana aikin rusa gine gine domin tsabtace Abuja, duk da korafe-korafen da ake yi.

azauna wasu sassan babban birnin tarayya Abuja da ke tsarin samun hasken lantarki na 'band A' sun fara neman daukin gwamnatin tarayya wajen rage farashi.

Ministan Abuja, Nyesom Wika ya kara jawo cecekuce bayan an hango shi a wani bidiyo ya na yi wa wasu mazauna birnin tsawa bayan sun yi zanga zanga.

Hukumar gudanarwar birnin tarayya Abuja ta ba mutanen da ke da gidajen da ba a kammala ba wa’adin watanni uku su kammala su a cikin watanni 3 ko a rushe su.
Gwagwalada Abuja
Samu kari