Tsadar Mai
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta bukaci jam’iyyun adawa da su bar korafi kan halin da kasar ke ciki a yanzu inda ta bukaci su nemo mafita kan matsalar.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya shirya karya farashin man fetur ga manoma don inganta noma yayin da ake ci gaba shan fama a Najeriya.
Mazauna birnin Minna da ke jihar Neja sun fito zanga-zangar nuna rashin jin dadi kan tsadar rayuwa a kasar inda suka bukaci gwamnati ta dauki mataki.
Ministan yada labarai Najeriya, Mohammed Idris ya kare matakin cire tallafin mai da Shugaba Bola Tinubu ya yi a watan Mayun shekarar 2023 a Abuja.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris Malagi ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su kara hakuri akan sauye-sauyen gwamnatin Bola Tinubu, ya jaddada cewa akwai alkairi.
Ministan wutar lantarki a Najeriya, Adebayo Adelabu ya bukaci cire tallafin wutar kantarki don samar da ita yadda ya kamata ganin yadda basuka suka yi yawa.
Gwamnan jihar Imo kuma shugaban gwamnonin APC ya shawarci 'yan Najeriya kan yi wa Shugaba Tinubu adalci a cikin watanni takwas kacal da ya yi a gwamnati.
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya amince da biyan naira dubu 35 ga ma'aikatan jihar don rage musu radadi bayan cire tallafin mai a Najeriya baki daya.
Ya zuwa yanzu dai manyan kamfanoni bakwai ne suka yi rijistar fara dillancin man Dangote, kuma sun kammala duk wata yarjejeniya da matatar, aiki kawai za su fara.
Tsadar Mai
Samu kari