Tsadar Mai
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya kare matakin Tinubu inda ya ce ko ina yanzu akwai matsalar tsadar rayuwa a duniya.
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya yi magana kan halin kunci da ake ciki inda ya yabawa Tinubu kan kokarin da ya ke yi.
Hukumar IMF ta bai wa Shugaba Tinubu shawara kan cire tallafin mai da wutar lantarki inda ta bukaci a cire gaba daya saboda kudaden da ake kashewa.
Kamfanonin DisCos sun samu sama da Naira biliyan 100 ta hanyar yi wa mutane karfa-karfa. Gwamnatin tarayya ta na sa ido a kan yadda ake cin kudin lantarki.
Bankin Duniya ya fitar da sabon rahoto kan yunwa da za a sake shiga a jihohin Arewacin Najeriya guda bakwai saboda rashin tsaro a wannan shekara da muke ciki.
Jigon jam’iyyar APC kuma tsohon kwamishina a jihar Kano, Ilyasu Musa Kwankwaso ya yabawa matakin fitar da abinci da Shugaba Tinubu ya yi a wannan mako.
Kungiyar ‘yan kasuwa a jihar Yobe, UMAPO ta koma ga Allah tare da gudanar da salla ta musamman don neman taimako daga ubangiji kan wannan tsadar rayuwa
Yayin da ake ci gaba da shan fama a Najeriya, Ministan Albarkatun Noma, Abubakar Kyari ya ce watakila a rufe iyakar Najeriya kan tsadar abinci a kasar.
Ministan watsa labarai, Mohammed Idris, ya ce shirin da gwamnati ta yi ba fitar da tan dubu 42 na masara, gero da garri zai karya farashin kayan abinci a kasuwanni.
Tsadar Mai
Samu kari