Fittaciyar Jarumar Kannywood
Rahotanni da suka zuwa mana sun tabbatar da cewa mahaifin fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ya riga mu gidan gaskiya a jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood, Ganiu Nafiu, ya shiga jerin jaruman da ke nadamar tallata Bola Tinubu a zaben 2023.
Jarumar Kannywood, Maryam Malika ta sanar da cewa za ta auri Abdul M Shareef a jihar Kaduna. Amarya da ango sun nemi a halarci daurin auren a Kaduna.
Hafsat Tuge ta kare 'yan Kannywood kan cewa ba su dace da aure ba. Ta ce suna aure kuma suna girmama mazajensu yayin da ta ce babu shirin aure a gabanta yanzu.
Rahama Sadau ta yi wa Yusuf Lazio sha tara ta arziki da ta gigita shi, inda ya gode mata tare da kiranta 'uwa', kuma ya roƙa mata albarka bisa karamcinta.
Dauda Kahutu Rarara da Aisha Humaira sun bayyana farin cikinsu bayan daura musu aure da aka yi a Maiduguri. Rarara ya ce rana ce ta farinciki a gare shi.
Mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara zai aure jarumar Kannywood, Aisha Humaira a Maiduguri na jihar Borno bayan sun dade suna aiki tare a fagen rara waka da amshi.
Jaruma Rahama Sadau ta bayyana auren Juma Jux da Priscilla Ojo a matsayin irin bikin da take so. Rahama Sadau ta ce auren ya kayatar sosai fiye da yadda ake zato.
Masana'antar fina-finan Nollywood da ke Kudancin Najeriya ta yi bsbban rashi da jaruma Nkechi Nweje ta riga mu gidan bayan bayan gajeruwar rashin lafiya.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari