
Fittaciyar Jarumar Kannywood







Wata kotun shari'ar musulunci mai zaman ta a Magajin Gari, Kaduna, ta tura ƙarar da ake yiwa jaruma Hadiza Aliyu Gabon zuwa babbar kotun shari'ar musulunci.

Ooni na Ile Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi, ya fito a wani fim din masana’antar Hollywood ta kasar Amurka a karon farko. Fim din ya nuna al’adar mutanen Afrika.

Jarumar ta musanta zargin da ake mata wanda ke cewa da aurenta take yin shirin wasan da ake nunawa akafar youtube wanda Ahmed Bifa ne yake shiryawa da gabatarwa

Ali Jita ya sanar da Duniya niyyarsa na daina yin wakoki, mawakin da aka haifa a birnin Kano ya ba mutane mamaki, zai yi watsi da jitarsa domin ya koma Alaranma

Sani Musa Mai Iska ya bayyana cewa sun rabu da Fati Mohammed ne bisa kaddara domin ita uzurinta shine soyayyar mahaifiyarta yayin da shi kuma nasa karatunsa ne.

Fitacciyar ‘yar wasar fina-finan Kannywood, Rahama Sadau ta yi murnar cika shekaru 29 a duniya tare da sakin hadaddun hotunanta. Masoyanta sun taya ta murna.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari