Fittaciyar Jarumar Kannywood
Jarumai da dama a masana’antun fina finan Najeriya da suka hada da Kannywood (Arewa) da Nollywood (Kudu) suka riga mu gidan gaskiya a shekarar 2024.
Shahararriyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Aishatu Auwalu wacce aka fi sani da Rahma MK ta ce da goyon bayan mijinta take fim.
Nafisa Abdullahi ta cikin manyan jaruman kannywood da suka halarci bikin taya Ali Nuhu murnar samun mukami a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, wanda aka yi a Abuja.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta saki sabbin zafafan hotunanta a dandalinta na soshiyal midiya. Wasu na ganin sam shigarta bata dace ba.
Jama'a sun yi cece-kuce a soshiyal midiya bayan bayyanar sabon hoton fitacciyar jarumar Kannywood, Hadiza Aliyu Gabon. Sun ce sam ramar da tayi bai karbe ta ba.
Daga kan Kamal Aboki har zuwa Aminu S. Bono, Legit Hausa ta yi nazarin wasu jaruman Kannywood da suka riga mu gidan gaskiya a 2023, mutuwarsu ta girgiza jama'a.
Jarumar Kannywood da Nollywood Rahama Sadau ta cika shekaru 30 da haihuwa, ta yi kalamai masu ratsa zuciya. An haifi jarumar a ranar 7 ga watan Disamba 1993 a Kaduna
Khadija Mainumfashi ta ba da hakuri bayan shugaban hukumar tace fina-finai, Abba Al-Mustapha ya sanar da haramta mata shiga duk harkokin Kannywood.
Jaruma Saudat ta ce akwai mata da ke shiga Kannywood don tallata kansu ga manyan mutane, sannan ta zargi wasu manya a masana'antar da yi wa sabbin zuwa kan ta waye.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari