Babban kotun tarayya
Bayan lauya ya shigar da kara a kotu, Bola Tinubu ya bukaci kotun tarayya da ta yi watsi da karar da ke neman majalisar dokoki ta fara shirin tsige shi daga mulki.
Babbar kotun jihar Kogi mai zama a birnin Lokoja ta ce an saɓawa doka da ka'idojin sarautar gargajiya wajen naɗin sarkin kasar Ebira, mai martaba Ahmed Anaje.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta ba da umarnin a tsare tsohon shugaban hukumar NHIS, Farfesa Usman Yusuf a gidan gyaran hali na Kuje.
An yi zama a kotu kan tuhumar mai garkuwa da mutane, Chukwudimeme Onwuamadike, wanda aka fi sani da Evans, inda ya bukaci sassauci kan zargin da ake yi masa.
Gwamnatin Osun ta ce ta shirya daukaka kara bayan hukuncin kotu, inda ta bukaci a zauna lafiya har sai kotun daukaka kara ta yanke hukunci kan rigimar sarauta.
Zaman kotun jihar Imo.ya gamu da tangarda ranar Juma'a, lauyoyi da ma'aikata sun yi rige rigen ficewa daga harabar kotun da suka gano gini ya fara girgiɗi
Wani shaida ya bayyana yadda yan ta'addan Boko Haram su ka bayar da sunan Tukur Mamu da wasu 'yan jarida a matsayin wanda za su shiga tsakani don karbar fansa.
Kungiyar dattawan Arewa ta raba gari da gwamnatin Tinubu kan kama Farfesa Yusuf Usman. Kungiyar NEF ta bukaci a saki Farfesa Yusuf da gaggawa bayan kama shi.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta yi fatali da bukatar neman beli da tsohon shugaban hukumar Inshorar lafiya ta kasa (NHIS), Usman Yusuf, ya nema.
Babban kotun tarayya
Samu kari