Babban kotun tarayya
A lanbarin nan, za a ji cewa Gwamna Similayi Fubara ya tabbatar da korar dukkanin kwamishinonin da ya nada kafin Shugaban Kasa, Bola Tinubu ya dakatar da shi.
Babbar Kotun Tarayya mai Zama a Osogbo, babbar birnin jihar Osun ta umarci sufeta janar na rundunar yan sandan Najeriya ya cafke shugaban INEC, Mahmud Yakubu.
Gwamnatin Tarayya ta kai karar tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore gaban babbar kotun tarayya kan cin mutuncin Tinubu da ya yi a shafin X.
Kotun tarayya za ta fara sauraron karar hana amfani da babur daga karfe 7:00 na dare zuwa karfe 6:00 na safe. Lauya Usamatu Abubakar ne ya shigar da kara.
An fara zaman sauraron shari'ar batanci ga Annabi Muhammad SAW a a kotun koli, mawakin Kano, Yahaya Sharif Aminu ne ake tuhuma da aikata wannan babban laifi.
Babbar Kotun Tarayya Mai zamana Abuja ta yi barazanar cewa za ta ba da umarnin kwamuso Sanata Andy Uba matukar ya gana gurfana a gabanta a watan Oktoba.
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya mai fafutuka, Ademiluyi ya shigar da kara a gaban wata kotun Abuja yana neman bayani a kan kudin da aka tara wa Remi Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Shari'a Peter Lifu na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya bayyana matukar takaici a kan shari'ar tsohon gwamna, Gabriel Suswam.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta sake gurfanar da Minista a lokacin Obasanjo, Olu Agunloye gaban kotu.
Babban kotun tarayya
Samu kari