Babban kotun tarayya
Wani shaidan da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta gabatar a gaban kotu, ya bayyana yadda Saleh Mamman ya siya gidan N200m a birnin Abuja.
Wata kotu a birnin Tarayya, Abuja ta ba da umarni da ke dakatar da majalisar dattawa kan ladabtar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin Godswill Akpabio.
Kotun tarayya ta ba da belin Farfesa Usman Yusuf bayan gurfanar da shi da hukumar EFCC ta yi. EFCC ta zargi tsohon shugaban NHIS da almundahanar kudi.
Babbar Kotun Tarayya a Lagos ta yi zama kan rikici da ake yi game da wa'azin watan Ramadan a masallacin jihar inda ta bukaci zaman lafiya da bin doka.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta shigar da shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio kara a kotu kan zargin bata mata suna.
Babbar kotun tarayya mai zama a Gusau ya dawo da Hon. Aliyu Ango Kagara kan kujerarss ta ɗan Majalisar dokokin jihar Zamfara mai wakiltar Talata Mafara ta Kudu.
Sanata Nwoko ya fice daga PDP zuwa APC, lamarin da ya jawo aka bukaci kotu ta kwace kujerarsa, sannan ta umarci INEC ta gudanar da sabon zaɓe cikin kwanaki 60.
Jami'an EFCC sun mamaye kotu da makamai, sun takaita shiga. Shaidu sun ce sunan Yahaya Bello bai bayyana a takardun kadarori ba. Kotu ta dage shari'ar.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar Legas ta karɓe makudan kudi da Daloli da ake danganta su da tsohom gwamnan EBN, Mista Godwin Emefiele.
Babban kotun tarayya
Samu kari