Babban kotun tarayya
Bayan Kungiyar NBMOA ta maka Arewa24 a gaban kotu bisa zargin gudanar da ayyuka ba tare da lasisi ba a Najeriya za a saurari shari’ar a birnin Abuja.
Bayan zaman babbar kotun Abuja, fitacciyar yar gwagwarmayar nan, Naja'atu Mohammed da Salomon Dalung sun nuna ɓacin ransu kan kama Farfesa Usman Yusuf.
Shaidan jam'iyyar APC a kotun sauraron karar zaben Edo ya ce an yi tafka magudi a zaben. Ya ce an samu karin kuri'u sama da adadin wadanda suka yi rajista.
Yayin da ake tuhumar tsohon shugaban hukumar inshorar lafiya ta NHIS, Babbar kotun Abuja ta ki amincewa da ba da belin Farfesa Usman Yusuf kan badakalar kudi.
Kotun kolin Najeriya ta kawo ƙarshen taƙaddama kan sauya shekar ƴan Majisar dokokin Ribas 27, ta sallami ƙarar da Gwamna Fubara ya ɗaukaka zuwa gabanta.
Madugun 'yan kungiyar ta'addanci ta Biafra, Nnamdi Kanu ya ja da kotun tarayya yayin masa shari'a. Kanu ya nuna tirjiya a gaban alkali, mai shari'a Binta Nyako.
Hukumar Shari’a ta Kano ta kori ma’aikata biyu kan karbar cin hanci da rashawa, yayin da ta janye dakatarwar da ta yi wa wasu ma'aikata uku saboda rashin hujja.
Prince Ismaila ya yi karar Gwamna Makinde da wasu mutane 19 kan nadin Alaafin na Oyo, yana zargin cire shi daga masu neman kujerar ba tare da bin ka'ida ba.
SERAP ta maka Tinubu a kotu kan kwangilolin bogi da suka lakume Naira biliyan 167, inda ta bukaci a gurfanar da 'yan kwangilar don dawo da dukiyar gwamnati.
Babban kotun tarayya
Samu kari