Babban kotun tarayya
Kotun tarayya ta gurfanar da wasu mutane 13 ciki har da dan Indiya bisa zagin sace man disil na Naira biliyan 4 wa Aliko Dangote. An daga shari'ar zuwa Yuli.
A labarin nan, za a ji cewa matar Sanata Sunday Katung mai wakiltar Kaduna ta Kudu ta shiga tsaka mai wuya yayin da wata kotun Ingila ke zarginta da laifi.
Za a ji cewa Mohammed Abacha ya fara daukaka kara kan hukuncin da ya hana shi mallakar rijiyar mai ta OPL 245 da ke hannun kamfanonin Agip and Shell.
Tsohon alkalin alkalan Najeriya, Mohammed Lawal Uwais ya rasu a safiyar Juma'a. Ya rasu yana da shekara 88. Uwais ya yi aiki tare da Umaru Yar'adua.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Sarkin Gwandu, Al-Mustapha Jokolo ya ce ya rungumi kaddara bayan kotun koli ta tabbatar da raba shi da sarautar Gwandu baki daya.
A labarin nan, za ji cewa Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti Uduaghan ta musanta cewa muryarta ce a wani sabon bidiyo da aka fitar kan Tinubu.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da rasuwar tsohon alƙalin kotun tarayya, Daniel Dantshoho Abutu wanda ya shugabanci kotun daga Satumba 2009 zuwa Maris 2011.
Bayan shafe shekaru 20 ana tababa kan sarautar Gwandu da ke jihar Kebbi, Kotun Koli ta kawo ƙarshen rigimar inda ta soke dawo da Al-Mustapha Jokolo kan karaga.
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Legas ta ɗaure mutum 8 ƴan kasar Philippines da aka kama laifin zambar intanet da ta'addancin yanar gizo a Najeriya.
Babban kotun tarayya
Samu kari