Gwamnatin Najeriya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bar Najeriya zuwa kasar waje. Shugaba Bola Tinubu ya yi tafiya ne zuwa kasar Turkiyya inda zai gudanar da wasu muhimman abubuwa.
Wata kungiyar rajin kare dimokuradiyya a jihar Nasarawa ta ce sojojin da aka tsare bisa zargin shirya juyin mulki a Najeriya ba su da lafiya, ana so a sake su.
A labarin nan, za a ji cewa Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya ya yi bayani a kan abin da ya sa aka rika zarginsa da kashe Kudirat Abiola tare da azabtar da shi.
A labarin nan, za a ji cewa bayan ya shaki iskar 'yanci, AbdulRasheed Maina ya yi zargin cewa a Abuabakar Malami ya yi rub da ciki a kan dukiyar Najeriya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar Amurka na ta kashe 'yan ta'adda masu kashe Kiristoci a Najeriya yayin taro a Devos na Switzerland.
Najeriya na shirin shigar ka ka'idojin kudin Musulunci wajen tattara rahoton kudi a karkashin hukumar FRC. Shugaban hukumar Dr Rabiu Olowo ne ya sanar da haka.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu da ke Ingila ta fara zama domin a fara shari'a da tsohuwar Ministan Najeriya, Diezani Alison Madueke kan zargin rashawa.
Ministan kudi na kasa, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya za ta tallafawa manoma da gaggawa saboda karyewar farashin kayan abinci a bana.
Daga ranar 19 ga Janairu 2026 da muke ciki, bankuna za su fara cire harajin VAT kashi 7.5 kan kudin canja wuri ta waya da kudin masu sana'ar POS.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari