Gwamnatin Najeriya
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth gwamnatin ya ce Donald Trump ya umarci ma’aikatarsa ta kare Kiristocin Najeriya daga hare-haren mayakan ISIS.
Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin babbar salla na shekarar 2026.
A labarin nan za a ji cewa fitaccen malami, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana bukatar gwamnati na ta sake tsarin yaki da ta'addanci a Najeriya.
A labarin nan za a i cewa Sheukh Ahmad Mahmud Gumi da ya shahara wajen neman a yi sulhu da yan bindiga a Najeriya ya bayyana cewa ana yi masa kazafi.
A labarin nan, za a ji cewa Zekeri Umoru, daya daga cikin wadanda ake zargi da shirin kifar da gwamnatin Bola Tinubu ya bayyana yadda aka shirya shiga Aso Villa.
A labarin nan za a ji cewa sababbin dokokin haraji sun fara aiki a yayin da aka fara kaddamar da sabon tsarin lambar haraji ga dukkanin 'yan Najeriya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da kai wani hari Najeriya tare da kashe mataimakin shugaban IS na duniya Abu-Bilal al-Minuki. Ya yaba wa gwamnatin Najeriya.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa Najeriya ta shirya fara shirin kaddamar da sabon tsarin talabijin na zamani tare da tashoshi sama da 100 da ingantaccen HD.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari