Nade-naden gwamnati
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Nwakuche Ndidi a matssyin muƙaddashin konturola janar na hukumar kula da gidajen gyaran hali.
Dakta Baffa Bichi ya gode wa Gwamna Abba Yusuf bisa damar da ya bashi ta yiwa Kano hidima, duk da matsalar rashin lafiya da ta sa aka sauke shi daga mukaminsa.
Gwamna Abba Yusuf ya sauke mukarrabai bakwai tare da sauya kwamishinoni wuraren aiki, don inganta ayyukan gwamnati, yayin da yake duba dacewar kowannensu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce babu wata kalar barazana da za ta dakatar da shi daga ci gaba da yin rusau a babban birnin tarayyar. Wike ya gargadi masu filaye.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umaru Radda, ya yi rabon sababbin mukamai a gwamnatinsa. Gwamna Radda ya nada kwamishina da sabon shugaban ma'aikata.
Fitaccen lauya a Najeriya, Mike Ozekhome ya soki tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari kan fifita yan Arewa inda ya ce Bola Tinubu ma a wurinsa ya koya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada sabon mukaddashin Akanta-janar na Gwamnatin Tarayya mai suna Shamseldeen Ogunjimi bayan tsohon Akantan ya yi murabus.
Gwamnatin tarayya ta yi cikakken bayani kan yadda kudurorin gyaran harajin Shugaba Bola Tinubu za su amfani talaka da kuma kananan 'yan kasuwan Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Cosmos Ndukwe, ya bi sahun masu yabawa shugaban kasa Bola Tinubu. Ya yaba masa kan hukumar SEDC.
Nade-naden gwamnati
Samu kari