Nade-naden gwamnati
A makon nan shugaba Bola Tinubu ya ba Daniel Bwala mukami a gwamnatinsa. Bwala lauya, masanin shari’a ne kuma malami wanda ake ganin bai da amana.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa miliyoyin 'yan Najeriya ne za su amfana da shirye shiryen Shugaba Bola Tinubu na dogon lokaci. Minista Mogammed Idris ya fadi haka.
Ministan birnin tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya dakatar da shugaban hukumar FCDA, Injiniya Shehu Hadi Ahmad. An umarci Shehu ya mika mulki cikin gaggawa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Daniel Bwala wanda tsohon yaron Atiku Abubakar ne a matsayin hadiminsa na musamman a bangaren sadarwa.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya yi wasu ƴan gyare-gyare da nufin inganta ayyukansa da sauke nauyin da ya rataya a kansa, ya naɗa wasu a muƙamai.
Tsohon shugaban hukumar INEC, Attahiru Jega ya magantu kan yaduwar cin hanci da kuma halayen wasu yan Majalisar Tarayya wurin tilasta masu riƙe da mukamai.
Sabon gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya rusa shugabancin hukumomin gwamnati, ya sallami masu riƙe da muƙaman siyasa gaɓa ɗaya bayan shiga ofis.
Shugaban kamfanonin Tesla da X, Elon Musk ya samu muƙami a Amurka bayan amincewa da shugaban kasar mai jiran gado, Donald Trump ya yi da nadinsa.
Awannk kalilan bayan rantauwar kama aiki, sabon gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya naɗa sakataren gwamnati, akanta janar da kuma kwamishinan lafiya.
Nade-naden gwamnati
Samu kari