Nade-naden gwamnati
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu yana jagorantar taron FEC yanzu haka a fadar gwamnatin tarayya da ke Abuja, manyan kusoshin gwamnati sun hallara.
Tsohon gwamnan Oyo, Rashidi Ladoja, ya musanta zargin da jigon APC, Bisi Akande ya yi cewa yana da hannu a kisan tsohon minista a Najeriya, Bola Ige.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa ya sallami mata biyu daga cikin tawagar hadimai masu taimaka masa kan harkokin hulɗa da jama'a da yaɗa labarai.
Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da sababbin sakatarori da kwamishinoni tare da yin kira gare su da su yi aiki da gaskiya da jajircewa domin cimma burin gwamnati.
Tsohon dan majalisar tarayya, Hon. Ado Dogo Audu ya samu mukami a matsayin mai ba da shawara kan harkokin siyasa ga Gwmana Uba Sani na jihar Kaduna.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Abba Abubakar Aliyu a matsayin shugaban hukumar wutar lantarki ta karkara (REA.) Abba yana rike da REA tun daga Maris din 2024.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya fadi matsayarsa ko da kuwa yana cikin gwamnatin Bola Tinubu yayin martani kan zargin sukar APC saboda bai cikin gwamnati.
Malam Nasir El-Rufai ya ba hadimin Bola Tinubu, Daniel Bwala shawara kan rike muƙaminsa inda ya ce tun farko bai son muƙami a gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamna Caleb Mutfwang na Plateau ya sallami kwamishinoni biyar daga majalisar zartarwa, inda aka nada sababbi domin maye gurbinsu ba tare da bata lokaci ba.
Nade-naden gwamnati
Samu kari