Yan bindiga
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun gamu da ajalinsu yayin da wasu jami'an tsaro suka yi musu kidan mutuwa a jihar Zamfara. Wannan ya faru ne a karshen makon nan.
'Yan bindiga sun yi amai sun lashe, sun zaftare kuɗin fansar da suka nema domin sako mutum 85 da suka sace a jihar Zamfara. Sun ce duk mutum 1 a basu N20,000.
Wasu mahara sun yi wa jami'an yan sanda kwantan bauna, sun bude musu wuta ranar Alhamis da ta shige a jihar Edo, sun kashe uku yayin da ɗaya ya samu raunuka.
Labarin da muke samu ya bayyana yadda wasu matsafa suka hallaka wani malamin addinin Islama a daidai lokacin da yake kokarin komawa gida yin buda baki a azumi.
Rundunrar 'yan sandan jihar Neja ta bayyana kame wasu mutum da ake zargin sun hallaka wani hakimi tare da sace 'yarsa da karbar kudin fansa a jihar da ke Arewa.
'Yan sanda a jihar Adamawa sun tabbatar da an kashe mutane uku a wani farmakin da 'yan bindiga suka kai wani yankin karamar hukumar Hong da ke jihar ta Arewa.
Rahoton da muke samu daga jihar Kogi ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka shugaban jam'iyyar APC na wata gunduma, sun kashe 'yan kauye.
Wasu tsagerin yan bindiga kai hari, sun halaka mutane bakwai sannan suka yi garkuwa da wasu 26 a garuruwa bakwai da ke karamar hukumar Mashegu ta jihar Neja.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun sace daliban jami'a guda biyu a jihar Zamfara, inda suka kutsagidan kwanan dalibai don aikata wannan mummunan barna da suka yi.
Yan bindiga
Samu kari