Yan bindiga
Ƙasurgumin shugaban ƴan bindiga Bello Turji ya sako mutum 20 da yaransa suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara. Ya kuma yi alƙawarin sako ƙarin wasu mutanen.
Hatsabibin shugaban yan bindiga a jihar Zamfara, Dogo Gudali ya mutu bayan wani bam da yan uwansa yan ta’adda suka dana domin murkushe dakarun sojoji ya tashi.
Ƴan bindiga sun sake kai hari a ƙauyen Kerang cikin ƙaramar hukumar Mangu ta jihar Plateau. Ƴan bindigan sun halaka mutum biyar a mummunan harin da suka kai.
Labarin da muke samu ya bayyana yadda 'yan ta'adda suka sace wasu mutum uku tare da kashe wani basarake a jihar Kwara. An dai bayyana yadda lamarin ya faru.
Ƴan bindiga sun addabi yankin ƙaramar hukumar Ningi ta jihar Bauchi. Ƴam bindigan sun yi garkuwa da mutum huɗu a hare-haren da suka kai ƙauyukan da ke a yankin.
Gwamnan Zulum na jihar Borno ya nuna alhininsa gami da bacin ransa game da harin da mayakan ISWAP suka kai a wasu garuruwa na jihar Borno, inda suka kashe.
Wasu tsagerun 'yan bindigan daji sun sheƙe manoma uku, sun tattara wasu manoman da matafiya da ke kan hanyar zuwa kasuwa a Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki cikin ƙauyen Ejule ƙaramar hukumar Ofu ta jihar Kwara. Ƴan bindingan sun salwantar da rayukan mutane masu yawa a harin.
Yan bindiga sun yi garkuwa da basarake Shedrack Durojaiye Obibeni, da mai ɗakinsa a ƙaramar hukumar Yagba ta Gabas da ke jihar Kogi, da yammacin ranar Litinin.
Yan bindiga
Samu kari