Yan bindiga
Masu garkuwa sun hallaka wasu mutane biyu bayan sun kai musu kudin fansa a jihar Plateau, mutanen biyu sun gamu da ajalinsu yayin kokarin ceto 'yan uwansu.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka hallaka malamin Izala tare da wasu mutane biyar a jihar Kaduna. An bayyana yadda lamarin ya faru a makon nan.
'Yan sanda sun tabbatar da sakin shahararren boka Chukwudozie Nwangwu da masu garkuwa suka sace a dakin otal a Anambra a safiyar yau Asabar 29 ga watan Yuli.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su 88 tare da hallaka 'yan ta'adda 59 bayan kwato muggan makamai daga hannun su.
Mau garkuwa da mutane sun sace wasu 'yan mata 23 da wasu ma'aikatan kamfanin yin hanya 10 a harin da suka kai a jihar Zamfara a ranar Laraba 26 ga watan Yuli.
Ƴan bindiga sun sake kai farmaki kan bayin Allah waɗanda basu ji ba basu gani ba a wasu ƙauyukan jihar Bauchi, inda suka salwantar da rayukan mutane masu yawa.
Miyagun ƴan bindiga sun jami'an tsaro na sojoji mutum bakwai a wata musanyar wuta da suka yi a jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun kuma halaka manoma 22 a harin.
Babban jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) kuma tsohon shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar, ya koka bayan ƴan bindiga sun kai hari a gidansa.
Wasu da ake zargin 'yan kungiyaR asiri ne sun kutsa cikin shagon aski tare da bindige dalibai uku a jihar Osun, an kwashi daliban zuwa asibiti don ba su kulawa.
Yan bindiga
Samu kari