Yan bindiga
Miyagun ƴan bindiga sun kai sabon mummunan farmaki a jihar Plateau inda suka halaka mutum biyu. Harin na zuwa ne kasa da sati ɗaya bayan sun kai wani harin.
Rundunar soji ta yi nasarar hallaka 'yan bindiga uku tare da kubutar da wasu mutane 10 da aka yi garkuwa da su a kananan hukumomin Igabi da Chikun da ke Kaduna.
Wasu mutane ɗauke da bindigu sun kai mummunan hari a jihar Filato cikin dare inda suka halaka mutane 17 da suka haɗa da maza da mata. Jihar ta Filato dai na.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya zargi Gwamna Dauda Lawal kan rashin tabuka komai a kan harkar tsaro, ya ce ba ya neman shawarar magabatansa.
Ƴan bindiga sun kai mummunan farmaki a wasu ƙauyuka guda uku na jihar Katsina inda suka yi awon gaba da mutane masu yawa da ba su san hawa ba su san sauka ba.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka ƴan bindiga masu yawan gaske a wani sabon gumurzu da suka yi a jihar Zamfara. Sojojin sun kuma ƙwato makamai masu yawa.
A Arewa ‘Yan bindigan sun yi alkawarin ajiye makamansu idan aka sasanta da gwamnati. ‘Yan bindiga sun fara tunanin yadda za a lallabi gwamnati domin ayi sulhu
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe wasu 'yan ta'addan da suka addabi jama'a a jihohin Arewacin Najeriya. Arewa na yawan fama da barnar 'yan ta'adda musamman.
Sanata Solomon Adeola ya nuna godiyarsa bisa saƙonnin ta'aziyyar da ya samu kan rasuwar hadiminsa da ƴan bindiga suka halaka sannan ya sha alwashin gamo su.
Yan bindiga
Samu kari