Yan bindiga
'Yan bindiga da su ka sace shahararren Fasto da wasu mutane biyu a jihar Kwara sun bukaci naira miliyan 53 na kudin fansa a matsayin sharadin sakinsu.
Yan bindiga sun ajiye wa manoman Kontagora wasika a gonakinsu, inda suka bukaci kowanne manomi ya biya wa gonarsa harajin naira miliyan 30, ko kuma su konasu.
Yan bindigar sun nemi iyalan su tara masu kudin fansa naira miliyan 10 da buhunan shinkafa uku, nan da sati daya ko kuma su zama silar asarar rayukan ‘yan uwansu.
Matasa a Najeriya sun yabi Karamin Ministan Tsaro, Bello Matawalle da babban Minista Badaru Abubakar kan inganta tsaro a kasar Najeriya baki daya.
Masu garkuwa sun sace wani Farfesa a Jami'ar Calabar da ke jihar Kuros Riba mai suna Patrick Egaga a daren jiya Lahadi 12 ga watan Nuwamba a gidansa.
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta samu nasarar daƙile wani harin da ƴan ta'adda suka kai a ƙaramar hukumar Jibia ta jihar. Sun ceto mutum uku da aka sace.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun salwantar da ran mutum biyu tare da sace wani babban faston cocin ECWA a wani mummunan hari da suka kai a jihar Kwara.
'Yan ta'addan Arewa maso Gabas sun gamu da tsaiko yayin da aka farmake su da kuma lalata motocin bindigarsu da suke shirin aikata barna a jihar Borno.
Yaanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka hallaka shugaban jam'iyyar YPP a jihar Anambra. An bayyana yadda hakan ta faru a jihar ta Kudu.
Yan bindiga
Samu kari