Yan bindiga
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a hedkwatar karamar hukumar Anaocha a jihar Anambra. Sun yi awon gaba da 'yan sanda.
Rundunar sojojin Nigeriya ta sanar da murƙushe hatsabibin ɗan bindiga a jihar Zamfara, Junaidu Fasagora tare da mayaƙansa da dama a karamar hukumar Tsare.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta yi zaman sulhu da 'yan bindiga a yunkurinta na magance matsalar tsaro a Najeriya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon harin ta'addanci a karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara. Sun hallaka babban limami da sace mutane.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana rashin aikin yi a matsayin abin da ke kara ayyukan ta'addanci a Najeriya inda ya ce noma ce kadai za ta rage.
Gwamnan jihar Zamfara ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita jihar. Ya bukaci gwamnatin tarayya da ta bi hanyoyin kawo karshen matsalar.
Yayin da ake cikin watan alfarma mai albarka, 'yan bindiga sun yi garkuwa da malamin Musulunci mai suna Sheikh Quasim Musa a jihar kogi da ke Arewacin Najeriya.
Wani ɗan bindiga ya bude shafi a dandalin TikTok, inda ya ke baje kolin irin maƙudan kuɗaɗe da makaman da tawagarsa ta tara. Lamarin da ya jawo cece-kuce.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina, ta sanar da cewa ta samu nasarar ceto wasu mutane da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su. Mutanen an tsare su ne a daji.
Yan bindiga
Samu kari