Yan bindiga
Wasu masu amfani da intanet sun sake magana kan tsohon bidiyon Bello Matawalle na 2021, inda yake kare wasu ’yan bindiga da ake ganin bai kamata ba.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yaba da sulhun da aka yi da 'yan bindiga. Ya ce sulhun ya jawo an samu zaman lafiya a yankunan da ke fama da matsala.
Gwamnan Abia, Alex Otti da takwaransa na jihar Imo, Hope Uzodinma sun kafa rundunar hadin gwiwa domin yakar yan bindigar da ke kai hari titin da ya hada jihohinsu.
Sabon Ministan Tsaro, Christopher Musa ya sha alwashn kawo karshen zubar da jinin yan Najeriya, yana mai alƙawarin aiki da cikin adalci da kulawa.
Gwamna Zulum ya bayyana cewa Borno ta kashe N100bn kan tsaro a 2025, tare da alkawarin gina makarantu, hanyoyi da cibiyoyi domin bunkasa Askira/Uba.
'Yan sanda sun samu nasarar cafke wasu mutane uku da ake zargi suna daukar nauyin ayyukan ta'addanci a jihar Sokoto. An kuma kama manyan barayin babura.
'Yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari inda ake aikin gina titin Saadu-Kaiama-Kosubosu a karamar hukumar Ekiti, jihar Kwara, inda aka sace 'yan China 2.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi zargin cewa akwai hannun kasashen waje a matsalar tsaron Najeriya saboda yadda 'yan ta'adda ke da motoci da makamai.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan maganar ministan tsaro cewa ba za a yi sulhu da 'yan bindiga ba a Najeriya.
Yan bindiga
Samu kari