Yan bindiga
An ruwaito yadda ;yan ta'adda suka kai farmaki sansanin sojojin Najeriya a jihar Yobe tare da kashe jami'in soja da kuma kone motocin sintiri na jami'ai.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya karyata cewa Sheikh Ahmed Gumi ya taka rawa wurin kubutar da daliban makaranta a jihar Kaduna inda ya ce ko sisi ba a biya ba.
An ruwaito yadda wasu 'yan ta'adda suka kai farmaki wani gida tare da kashe mutane suna tsaka da sallah a cikin watan Ramadana. An bayyana yadda ta kaya.
Hedikwatar tsaro ta kasa ta fitar da bayanai kan daliban da aka ceto daga hannun 'yan bindiga a jihar Kaduna. An dai ceto daliban ne a jihar Zamfara.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da hotunan jami'an 'yan da aka kashe a wani harin kwanton bauna da aka musu a cikin dajin Ohoro da ke jihar Delta.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon hari a jihar Katsina. Miyagun sun hallaka babban dan siyasa a harin da suka kai cikin watan azumi.
Yaran makarantar da aka sace a Kaduna tun a farkon wata sun fito. Uba Sani a jawabin da ya fitar a Facebook, ya yi wa Allah Sarki SWT godiyar nasarar da aka samu.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki kan jami'an 'yan sanda a jihar Imo. A yayin harin sun halaka jami'an tsaron mutum biyu.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar dakile wani yunkuri da 'yan bindiga suka yi na yin garkuwa da mutane. Sun yi musayar wuta tare da fatattakarsu.
Yan bindiga
Samu kari