Yan bindiga
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi tsokaci kan rahotannin da ke cewa ta nemo sojojin haya daga kasashen waje domin taimaka mata yaki da 'yan bindiga da sauran miyagu.
‘Yan bindiga sun kai hari ofishin ‘yan sanda a garin Zonkwa, da ke Kaduna, sun kashe jami’ai biyu; an ce sun kai farmaki ne don ‘yantar da wasu da aka kulle.
Rikici tsakanin masu hakar ma’adanai da ‘yan bindiga a Birnin Gwari, ya yi sanadin mutuwar mutane 7, yayin da mazauna suka bukaci gwamnati ta dauki mataki.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bukaci a mayar da dazuzzuka zuwa manyan gonakin noma domin magance matsalar rashin tsaro da 'yan ta'adda.
Rahotannin da ke riskarmu sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kai farmaki da safe a ƙauyen Maradawa da ke cikin yankin Rijiya, Gusau, jihar Zamfara a masallaci.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bukaci ƙara yawan addu’o’i domin samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar baki daya yayin ganawa da malaman Musulunci.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan jami'an tsaro a jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro yayin harin.
Bello Turji ya fara shirya sababbin hare-hare a gabashin Sokoto bayan ruwan damina ya ja baya, an ce ya sake tsara runduna da sauya kwamandoji don karfafa iko.
'Yan bindiga sun kashe fiye da mutane 10 a Filato, a wasu hare-haren ramuwar gayya, lamarin da ya tilasta gwamnati ta daukar matakan tsaro na gaggawa.
Yan bindiga
Samu kari