Yan bindiga
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da jigon jam’iyyar APC a yankin Ibadan, Hon. Wale Oriade, lokacin da yake barin ofishinsa da misalin ƙarfe 7 na yamma.
Sabon ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya bayyana cewa ba za a cigaba da sulhu da 'yan ta'adda ko biyan kudin fansa ba.
Sabon ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa zai yi matukar kokarin wajen hana kashe kashe a Najeriya bayan zama ministan tsaro.
Majalisar wakilai ta bukaci gwamnati ta bayyana sunayen wadanda ke daukar nauyin ta’addanci da garkuwa, domin tabbatar da hukunci a fili da kuma kare al’umma sosai.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki matakai domin dakile hare-haren 'yan bindiga. Ya bukaci hadin kan jama'a.
Tsohon Ministan Tsaro Mohammed Badaru ya karyata rahoton bogi da ya ce ya yi murabus ne saboda zargin hare-haren Amurka da gwamnatin Tinubu kan ‘yan daji.
'Yan bindiga sun sace wasu dalibai biyar a jami'ar RSU da ke jihar Rivers. 'Yan ta'addan sun afka dakunan kwanan daliban ne sun sace su cikin dare.
Shugaban gwamnonin Arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya ce matsalar rashin tsaro ta sa sun hada kai bisa ganin uwar bari bayan ji a jika.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ziyarci wasu kananan hukumomin Kano da ke fama da barazanar 'yan bindiga. Ya gana da jami'an tsaro da jama'ar yankunan.
Yan bindiga
Samu kari