Yan bindiga
Jami'an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS), rundunar 'yan sanda da 'yan bijilan sun kai samame mabuyar 'yan bindiga a jihar Filato, sun kashe akalla 'yan ta'adda 18.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda guda biysr a jihar Taraba bayaɓ sun yi musayar wuta. Sun kuma yi nasarar kwato makamai masu yawa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a dakin kwanan dalibai na jami'ar tarayya da ke Wukari a jihar Taraba. Rahotanni sun tabbatar da aukuwar lamarin.
'Yan bindiga sun kai sabon farmaki Gusau, babban birnin jihar Zamfara yayin da Musulmi suke tsakiyar yin sallar Tahajjud, an ruwaito sun sace masallata da dama.
Rahotanni sun nuna cewa wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai masu yawa yayin da suka hanyar komawa gida jihar Delta daga Kuros Riba.
Rundunar sojojin Najeriya ta ce dakarunta sun kashe 'yan bindiga 11 a wani samame da suka kai jihar Zamfara da Katsina, kuma sun lalata sansanin 'yan bindiga.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa cikin dakin kwanan dalibai na jami'ar Calabar (UNICAL), inda suka yi awon gaba da wasu mutum uku yayin harin.
Jam'iyyar APC a Arewa maso Yamma ta gargadi jami'yyar PDP a jihar Zamfara kan zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya raba shinkafa ga 'yan bindiga.
An musanta ikirarin da wani shafin yada labarai ta yi na cewa karamin ministan tsaro, Bello Muhammad Matawalle, ya raba buhunan shinkafa ga 'yan bindiga.
Yan bindiga
Samu kari