Jihar Enugu
Kungiyar gwamnonin yankin Kudu maso Gabas sun cimma matsaya kan batun shari'ar da ake yiwa shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu. Za su gana da Tinubu.
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood ta sake shiga jimami bayan rasuwar fitacciyar jarumarta, Stella Ikwuegbu da aka fi sani da Madam Koikoi a jiya Lahadi.
Hukumar raya babban birnin Enugu (ECTDA), ta rufe ofisoshin kamfanin rarraba wutar lantarkin Enugu (EEDC) da ke a jihar Enugu kan datse wutar gidan gwamnati.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Ejike Mbaka ya ce ya kamata 'yan Majalisun Tarayya da gwamnoni su fara daukar N62,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Enugu, wasu ‘yan bindiga sun yi ajalin wani dan takarar PDP a karamar hukuma, Hon. Ejike Ugwueze.
Kamfanin rarraba wutar lantarki a kudu maso gabas (EEDC) ya ba gidajen gwamnati da manyan ma'aikatu wa'adin katse musu lantarki. EEDC ya ce sun ci bashi sosai.
An samu tashin wata gobara a kasuwar Katako da ke birnin Enugu, babban birnin jihar Enugu a ranar Talata. Shaguna biyar da ke cikin kasuwar sun kone.
Wasu matasa a jihar Enugu sun yi amfani da bindigar wasan yara wajen kwace motar wani mutum, amma sun shiga hannu bayan da 'yan sanda suka tasa su gaba.
An yi kyakkyawar hadaka tsakanin gwamnatin tarayya da jihar Enugu inda aka fara noman rogo tare da sarrafa shi zuwa sinadarin man fetur. Yanzu shirin ya yi nisa.
Jihar Enugu
Samu kari