Jihar Enugu
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Enugu inda suka tafka ta'asa. 'Yan bindigan sun hallaka wani shugaban 'yan kasuwa a jihar bayan sun kai masa farmaki.
Kungiyar mata Inyamurai sun nemi gwamnatin tarayya da ta janye dakarunta da aka girke a sassa daban-daban da ke Kudu maso Gabashin kasar nan bisa wasu zarge-zarge.
Rundunar yan sanda ta kama wani matashi mai shekaru 30 da yankan rago ga yar makwabcinsa mai shekaru hudu da haihuwa. Ya ce ya yi shaye shaye ne kafin kisan.
NERC ta sanar da sababbin jihohi 6 na Najeriya da suka sami cikakken 'yancin cin gashin kansu a sarrafa kasuwar wutar lantarki da suka hada da Edo, Ondo da sauransu.
Rikicin shugabanci ta taso jam'iyyar APC a gaba a jihar Enugu. Tsagin da ke samun goyon bayan shugaban jam'iyyar na kasa, ya dakatar da mambobi 20.
Za a ji cewa Babban Sufeton kasar nan, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa sun yi nasarar kashe kasungurmin dan ta'adda a lokacin da su ka kai dauki ga dalibai.
Gwamnatin jihar Enugu ta samu nasarar rusa wasu kangwayen gine gine da ake zargin masu garkuwa na amfani da su, ta kwsto miyagun makamai a wurin.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da cewa 'yan bindiga sun yi garkuwa da daliban kwalejin kiwon lafiya ta jihar Enugu a wani hari da suka kai yammacin ranar Alhamis.
Kungiyar Civil Society Coalition for Transparency ta nemi daukin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje a jihar Enugu domin ceto takarar Tinubu a 2027.
Jihar Enugu
Samu kari