Jihar Enugu
Wasu matasa a jihar Enugu sun yi amfani da bindigar wasan yara wajen kwace motar wani mutum, amma sun shiga hannu bayan da 'yan sanda suka tasa su gaba.
An yi kyakkyawar hadaka tsakanin gwamnatin tarayya da jihar Enugu inda aka fara noman rogo tare da sarrafa shi zuwa sinadarin man fetur. Yanzu shirin ya yi nisa.
Rahoto ya bayyana yadda wasu 'yan ta'adda suka yiwa jami'an tsaron Najeriya kisan gilla a jihar Enugu da ke Kudancin Najeriya. An bayyana matakin da ake dauka.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun hallaka jami'an 'yan sanda biyu a jihar Enugu. Gwamnan jihar ya sanya tukuici domin a gano su.
An samu asarar rayukan fasinjoji mutum 16 bayan motarsu ta gamu da mummunan hatsari a jihar Enugu. Motar ta bugi wata katanga ne sannan ta kama da wuta.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu tsagerun ƴan bindiga da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun yi ajalin mutum uku a kauyen Nimbo da ke jihar Enugu.
Wata matar aure mai dauke da juna biyu ta haihu a cikin daji a hannun masu garkuwa da mutane bayan sun sace ta a jihar Enugu. Ta haifi jariri namiji.
An shiga wani irin yanayi bayan rasuwar tsohon sanata a jihar Enugu, Ayogu Eze wanda ya wakilci Enugu ta Arewa a Majalisar Dattawa daga shekarar 2007 zuwa 2015.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, rundunar sojin Najeriya sun amsa yadda wani jami'i ya kashe wata mata a Kudancin Najeriya biyo bayan sabani kan soyayya.
Jihar Enugu
Samu kari