Jihar Enugu
Wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun bindige jami’an yan sanda hudu a Amodo Obeagu da ke karamar hukumar Enugu ta kudu a jihar Enugu a ranar Asabar.
An ce ‘yan bindigar sun yi garkuwa da wata mata a kan titin bayan farmakin da shaidun gani da ido suka ce an kwashe kusan mintuna 30 ana yi ba tare da samun mai
Hankula sun tashi a ranar Alhamis a yayin da wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka bindige yan sanda uku har lahira a shingensu a Enugu. Lamarin ya
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace yaya da kaninsa da surukinsu a yayin da suke taro na yin sulhu tsakanin ma'aurata a ji
An zargi wasu daga cikin mambobin IPOB da hallaka wani makiyayi a kwanan nan yayin da al'amarin ya jefa iyalan sa, uban gidan sa dan kabilar Ibo cikin firgici.
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a gano su waye ba, sun buɗe wa mutane wuta suna tsaka da taro ofishin jam'iyyar APC dake jihar Enugu, sun kashe mutum biyu.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Enugu ta kama wani magidanci mai suna Ifeanyi Amadikwa bisa zarginsa da kashe yaransa su uku da kuma boye su a firinji.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun yi awon gaba da mata da kuma ɗan kanin kwamishinan muhalli na jihar Enugu, Chijioke Edeoga, da daren ranar Asabar.
Sojojin Najeriya sun yi nasarar cafke wasu 'yan kungiyar IPOB, lamarin da ya kai kame wani shugabansu da aka bayyana da suna Godwin Nnamdi. Ana ci gaba da binci
Jihar Enugu
Samu kari