Jihar Edo
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana irin ayyukan alheri da ya yi a mulkinsa musamman a bangaren ilimi inda ya ce bai tsoron hukumar EFCC ko kadan.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya bayyana cewa yana da yaƙinin cewa ya zarce alƙawurran da ya ɗaukarwa mutane a lokacin yakin neman zabe a 2016.
Mutane karamar hukumar Etsako ta Gabas a jihar Edo sun ce kullum yan bindiga sai sun kashe mutane a garin. Yan bindiga na kashe mutane kamar dabbobi a yankin.
Jirgin saman kamfanin Air Peace ya yi wata saukar gaggawa bayan samun matsala a sama. Jirgin ya dauko mutane daga Benin na jihar Edo zuwa birnin Abuja.
Hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa EFCC ta kama Akanta Janar nanjihar Edo da wasu mutum 4 da ke da hannu idan za a cire kudi a lalitar gwamnati.
Maharan da suka yi garkuwa da limamin coci a jihar Edo sun tuntuɓi ƴan uwansa sun bukaci lale masu kudi fansa Naira Miliyan 200 kafin da su sake shi.
Wani limamin cocin katolika, Rabaran Tsomas ya nuna halin dattako, inda ya mika kansa ga ƴan bindiga domin su saki ɗalibai 2 da suka yi garkuwa da su a Edo.
Hukumar kula da ingancin kayyaki ta kasa (SON) ta gargadi jama’ar kasar nan kan amfani da gas din CNG saboda an gano tarin matsalolin da ya ke dauke da shi.
Ruwan da ake kyautata zaton an sako shi ne daga madatsar ruwa a ƙasat Kamaru ya mamaye garuruwa akalla 25 a jihar Edo, mutane sun koma ƴan gudun hijira.
Jihar Edo
Samu kari