Jihar Edo
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya umarci rufe asusun jihar da ke dukan bankunan yan kasuwa har sai an kammala bincike inda ya yi musu gargadi.
Sabon gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya rusa shugabancin hukumomin gwamnati, ya sallami masu riƙe da muƙaman siyasa gaɓa ɗaya bayan shiga ofis.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta karbi kasar nan a cikin durkushewar tattalin arziki, saboda haka ya dauki tsauraran matakai.
Awannk kalilan bayan rantauwar kama aiki, sabon gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya naɗa sakataren gwamnati, akanta janar da kuma kwamishinan lafiya.
Sabon gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okphebolo, ya yi wa mutanen jihar alkawarin cewa ko kadan ba zai ci amanar da suka damka masa shi da mataimakinsa ba.
Sanata Monday Okpebholo tare da abokin takararsa Dennis Idahosa sun karɓi rantsuwar kama aiki a matsayin gwamnan jihar Edo da mataimakinsa yau Talata
Wasu mahara da ake kyautata zaton ƴan kungiyar asiri ne sun kashe wani mutumi mai suna Ɗanladi a shagon abokinsa ana dab da ɗaura masa aure a Edo.
Zababben gwamnan Edo, Monday Okpebholo, ya nada Fred Itua a matsayin Babban Sakataren Yada Labarai don inganta sadarwa tsakanin gwamnati da al’umma.
Rikicin siyasa ya kara tsami da Gwamna mai jiran gado, Sanata Monday Okpebholo ya yi zargin cewa ana neman Gwamna Godwin Obaseki an rasa a jihar.
Jihar Edo
Samu kari