Jihar Edo
Tsohon gwamnan tsohon gwamna Godwin Obaseki a Edo ya yi martani kan ikirarin sabuwar gwamnatin jihar karkashin Monday Okpebholo na fara bincikensa.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya rushe wasu sababbin masarautu da tsohon gwamna, Godwin Obaseki ya samar inda ya dawowa Oba na Benin, Oba Ewuare II martabarsa.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya kafa kwamiti mai mutane 14 domin fara binciken tsohuwar gwamnatin jihar karkashin Godwin Obaseki da ta sauka.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya zargi tsohon gwamna, Godwin Obaseki da kwashe motoci 200 a gidan gwamnati inda ya kafa kwamiti na musamman domin kwato su.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya sallami dukkan ƴan majalisar gudanarwa na manyan makarantun gaba da sakandire mallakin gwamnatin jihar Edo nan take.
Gwamna Monday Okpebholo ya samu damar naɗa hadimai 20 bayan majalisar dokokin jihar Edo ta amince da bukatarsa a zaman yau Talata, 19 ga watan Nuwamba.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya amince da naɗin wasu mutane biyar a matsayin waɗaɓda za su ragamar hukumomin gwamnati, ya naɗa karin kwamishina.
Nan da wasu sa'o'i mutanen jihar Ondo da fadin Najeriya za su san wa zai zama gwamna. Mun kawo hanyar da mutum zai bi domin ganin sakamakon kuri’u a zaben Ondo.
Gwamnan Edo ya bayyana yadda ya samu jemage da ya mutu a kan gadonsa. Gwamnan ya ce Allah ne ya kubutar da shi, bai je wurin boka ba saboda zabe.
Jihar Edo
Samu kari