Jihar Ebonyi
Ƴan bindiga sun sake kai mummunan hari kan jami'an ƴan sanda a jihar Ebonyi, a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya. Jami'an ƴan sanda uku suka mutu a harin.
Ƴan bindiga sun kai farmaki kan jami'an ƴan sanda a jihar Ebonyi, sun halaka sufeta ɗaya ds raunata wasu ƴan sanda biyu, a yayin mummunan farmakin da suka kai.
Tsohon sanatan jam'iyyar PDP kuma gogaggen ɗan jarida, Anyim Chukwu Ude, ya kwanta dama. Anyim Ude ya mutu ya bar duniya, ranar Litinin yana da shekara 82.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi ya ba da shawarin yadda ya kamata tsarin majalisar tarayya ya kasance, ya ce wa'adi 3 da kuma shekaru 70 shi ne ya kamata.
Ayarin gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi ya gamu da tsautsayi a hanyar komawa gidan gwamnati, mota ɗaya ta kaɗe mahaya Babur kuma duk Allah ya musu cikawa.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya nada sabbin kwamishinoni mutum huɗu ana sauran kwana 20 ya bar ofis. Gwamnan ya sharwarce su da su zage damtse sosai..
Kotun ɗaukaka ƙara ta bayar da umurnin a koma birnin tarayya Abuja da domin ci gaba da sauraron ƙararrakin zaɓen Ebonyi. Babbar alƙaliyar kotun ta umurci hakan.
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya bayyana yadda ya shiga mamaki bayan sanin wasu iyalansa Peter Obi suka zaɓa maimakon jam'iyyar APC a zaben shugaban ƙasa.
Gwamnan jihar Ebonyi ya bayyana cewa, babu wanda ya isa ya dakatar da rantsar da Bola Ahmad Tinubu duk duniya. Ya bayyana hakan ne bisa wasu dalilai masu yawa.
Jihar Ebonyi
Samu kari