Kotun Kostamare
Kungiyar ma'aikatan shari'a ta Najeriya, JUSUN ta dakatar da yajin aiki bayan ganawa da CJN da wakilan gwamnati, ta umarci ya'yanta su koma aiki 4 ga Yuni, 2025.
A labarin nan, za ku ji kotu a Kano ta yanke wa Shafiu Abubakar hukuncin kisa ta rataya bayan samunsa da laifin kona masallata a garinsu na Gadan.
Za a ji kotu a Kano ta soke kwace filin da gwamnati ta yi wa Tiamin, ta umarce ta da biyan diyya da kudin har Naira biliyan 2.6 don ragewa kamfanin sara.
Rahotanni sun tabbatar da cewa kotun Majistare a Kaduna ta gurfanar da Abigail Victor mai shekara 23 bisa zargin caka wa saurayinta wuka saboda zargin yaudara.
Wata kotu a jihar Ondo ta gurfanar da wani basarake kan zargin cin zarafin mutanensa. Sarkin ya yi wa wasu mutane bulala kan gaza biyan harajin da ya daura musu.
Bayan shigar da korafi kan rigimar sarauta, babbar kotu a Delta ta yi watsi da karar da ke kalubalantar nadin Cif Oma Eyewuoma a matsayin Ologbotsere na masarautar
Kotun shari'ar Musulunci ta saurari karar mata da miji da aka gurfanar a gabanta bisa zargin auren maza biyu lokaci guda ba tare da saki ba a jihar Kano.
Majalisar NJC ta dakatar da manyan alkalan kotu uku har na shekara guda ba tare da albashi ba, kan aikata laifuffuka daban daban tare da bincikar wasu alkalai 27.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa kotun Majistare a jihar Ogun ta yanke wa mawaki "Portable" hukuncin daurin wata uku a gidan yari bisa laifin cin zarafin dan sanda.
Kotun Kostamare
Samu kari