Jihar Cross River
Wasu ma'aikatan gwamnati a jihar Cross River sun fara zanga-zagar nuna bacin rai kan rashin biyan su albashi n watan Fabrairu da har yanzu gwamnatin ba ta yi ba.
Gwamnan jihar Cross River, Bassey Otu ya gamu da matsala bayan ‘yan damfara sun yi kutse a lambar wayarsa tare da neman makudan kudade a hannun jama'a.
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta nada Hon. Amina Arong Divine a matsayin shugabar matan jam'iyyar bayan mutuwar tsohuwar shugabar matan, Farfesa Stella.
A yau Juma'a ce 12 ga watan Janairu aka yanke hukuncin jihohi da dama inda Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Bassey Otu na jam'iyyar APC a jihar Cross River.
Ministan jin kai da kawar da talauci, Dokta Betta Edu, ta fara biyan talakwa kdui N20,000 a Calabar, Cross River a kokarinta na kawar da talauci.
Gwamna Umar Bago na jihar Niger ya ba da hutun kwanaki bakwai ga ma'aikatan jihar saboda bikin Kirsimeti tare da ware abinci don raba wa al'umma.
Gwamnatin jihar Cross River ta amince da tsawaita hutu ga ma’aikatanta. An fara hutun kuma ana sa ran ma’aikata za su koma bakin aiki a shekara mai zuwa, 2024.
Wutar rikici a jihar Rivers ta kara ruruwa yayin da kwamishinoni hudu suka yi murabus a ranar Alhamis. Kwamishinonin na goyon bayan Wike maimakon Gwamna Fubara.
Gwamnatin jihar Rivers ta ce ta yanke shawarar rushewa tare da gina sabon ginin majalisar dokokin jihar biyo bayan wata gobara da ta lalata wani sashe na majalisar.
Jihar Cross River
Samu kari